Sojojin Najeriya na ci gaba da ragargazar ‘yan bindiga a dazukan Kaduna, sun kashe mutum 4 a Chikun
Sojojin sun yi wa mahara luguden wuta daga sama a lokacin da suka hango su suna kokarin arcewa bayan sun ...
Sojojin sun yi wa mahara luguden wuta daga sama a lokacin da suka hango su suna kokarin arcewa bayan sun ...
Wannan dan bindiga da ya addabi mazauna dazukan yankin Birnin Gwari, Rufai Maikaji ya sha wuta daga sojojin saman Najeriya ...
Sanatan ya bayyana rashin jin dadin sa bisa wannan hari yana mai mika ta'aziyyar sa ga 'yan uwan wadanda aka ...
Mahara dauke da manyan bindigogi sun kashe akalla mutum 14 a kauyen Tashar Kadanya dake Kushemiki karamar hukumar Birnin Gwari ...
Mba ya ce 'yan sanda 16 ne aka yi wa kwanton bauna, amma hudu aka kashe, daya kuma har yanzu ...
Wadai ya ce an sace Sajo da misalin karfe biyun rana ne domin a lokacin suka samu labarin dauke shi ...
Ba kamar wasu yankunan kasar nan dake fama da hare-haren ta'addanci ba, salon na yankin kudancin Kaduna da bam yake.
Haka kuma an samu rahoton sun sake fitowa a wannan hanya sun tare mutane kuma sun yi garkuwa da wasu.
Haka nan kan titin Abuja zuwa Kaduna ya yi kaurin suna wajen garkuwa da mutane.
Bayan haka Kakakin rundunar ya kara da cewa an yi garkuwa da wasu mutane uku a unguwan Sabon tasha dake ...