Jami’an tsaro sun kama wani mutum da ke yi wa ƴan ta’adda bindigogin hannu a jigawa
Ya ce idan rundunar ta kammala bincike za ta kai mutumin kotu domin a yanke masa hukunci.
Ya ce idan rundunar ta kammala bincike za ta kai mutumin kotu domin a yanke masa hukunci.
"Mutane da yawa sun tafi gida sun kwanta barci lokacin da abin ya faru, amma rugugin harbin bindigogi ya tashi ...
Wani Ejike Uchenna ya bayyana yadda ‘yan sanda suka karbi cin hancin naira 100,000 daga hannun sa bayan sun kama ...
Ya yi kira ga jami’an tsaro su zage damtse wajen ganin sun samar da tsaro a jihar da Najeriya baki ...
Matawalle ya ce ya koma APC ne domin hakan da ya yi ne kaɗai zai kawo ƙarshen kashe-kashe da ɓarnar ...
Majalisar Tarayya ta kafa kwamitin da zai binciki dalilan salwantar bindigogi har 178, 459 a hannun 'yan sandan Najeriya.
Isah ya yi kira ga mutane da su ci gaba da hada hannu da jami'an tsaro domin ganin an kawo ...
Jami'an kwastam sun kama mota dauke da bindigogi 73 da harsashi 891 a jihar Kebbi
Tambuwal ya fadi hakane da yake tattaunawa da dalibai a garin Sokoto ranar Asabar.
Ibrahim ya yi kira ga gwamnati da ta aiko da Jami'an tsaro zuwa karamar hukumar su domin samar miusu da ...