KISAN FIYE DA MUTUM 120 A BENUWAI: Buhari ya umarci jami’an tsaro su kawo ƙarshen zubar da jinin faɗan ƙabilanci
Shugaba Muhammadu ya yi tir da mummunan rikicin ƙabilancin da ya ɓarke a cikin wasu ƙabilu a Jihar Benuwai.
Shugaba Muhammadu ya yi tir da mummunan rikicin ƙabilancin da ya ɓarke a cikin wasu ƙabilu a Jihar Benuwai.
Ya ce hukumar INEC ta tattara sakamakon wannan zabe daga kananan hukumomi 22 daga cikin 23 dake jihar.
Yayin da na ji bayanin sa a labarai, nan da nan sai na tura masa saƙon tes ta WhatsApp, nan ...
Shehu ya ce Ortom na son yin amfani da siyasa a lokacin da ƙasar nan ke fama da matsalar tsaro ...
'Yan bindiga wanda ake zargin makiyaya sun kashe mutum 6 a kauyukan Tse Ngojov da Tse Valem Yaweh dake karamar ...
Tun da aka kafa jihar dai ɗan ƙabilar Tiv ke mulki, ɗan ƙabilar Idoma bai taɓa yin gwamna a jihar ...
Ortom ya yi wannan ƙarin bayani a Makurɗi, lokacin da ya ke duba aikin yi wa Gidan Gwamnati kwaskwarima.
Daga nan sai Ortom ya ce Jihar Benuwai ba za ta bari a kafa mata rugage a bai wa makiyaya ...
Babbar Kotun Tarayya ta jaddada wa jihohin Najeriya karfin ikon fara amfani da dokar haramta kiwon shanu sakaka a jihohin ...
Ba tun yau ba, an yi ta artabu tsakanin manoman jihar da fulani makiyaya a dalilin rashin jituwa a tsakanin ...