TULIN BASHI: Hukumar babbar birnin tarayya ta garƙame ma’aikatar tsaro, da wasu ma’aikatun gwamnati
Shugaban hukumar AEPB, Osilama Braimah Wanda ya jagoranci jami'an tsaron da suka garƙame wadannan ma'aikatu ya sanar da haka.
Shugaban hukumar AEPB, Osilama Braimah Wanda ya jagoranci jami'an tsaron da suka garƙame wadannan ma'aikatu ya sanar da haka.
Sun amince ne a ranar Laraba bayan da Majalisa ta karɓi rahoton Kwamitin Sa-ido Kan Basussukan Cikin Gida Da Na ...
Shugaba Muhammadu Buhari ya kafa tarihi daban-daban, wanda talakawan da su ka zaɓe shi ba za su taɓa mantawa da ...
Wannan ya na nufin an samu giɓi kenan har na Naira tiriliyan 6, waɗanda Najeriya ta ce za ta cike ...
Najeriya na bin kamfanonin hada-hadar fetur da gas bashin dala biliyan 6.8, kwatankwacin Naira tiriliyan 2.6.
Za a ciwo bashin ne daga wasu ƙasashe da manyan cibiyoyin hada-hadar kuɗaɗe da bankunan duniya, domin a cike giɓin ...
Amma duk da gargaɗin da aka rika yi wa Malami, ciki kuwa har da rahoton da EFCC ta damƙa masa, ...
Owasoniye ya ce idan aka bullo wa kasashen ta nan, hakan zai magance yawan satar kudade ana kimshe wa a ...
Mataimakin Kakakin Majalisar Tarayya Idris Wase ne ya kadanta takardar a ranar Talata din nan a zauren Majalisar Tarayya.
Cikin makonni biyu da su ka gabata, PREMIUM TIME HAUSA ta buga labarin yawan bashin da ake bin Najeriya ya ...