Rundunar Soji ta gano sabuwar maboyar Boko Haram
Wannan wuri na kan tsibirin Tafkin Chadi ne.
Wannan wuri na kan tsibirin Tafkin Chadi ne.
Shugaban hukumar na jihar Barno Abdulhamid Buba ya ce hakan ya zama abin damuwa a gare su.
An samu haka ne saboda karuwa da aka samu na maauranta da suke zama a sansanonin dake jihar.
An dai samu Aliko da zungureriyar bindiga guda daya, da kuma wata bindigar samfurin harba-ruga ita ma guda daya.
Wannan artabu dai sojojin Bataliya ta 22 ce da ke karkashin shirin Operation Lafiya Dole
Sama da mutane 10 ne suka rasa rayukansu a hare-haren da Boko Haram suka kai Maiduguri
Masallacin da aka kai wa wannan hari dai ya na tsallaken hedikwatar Hukumar Raya Tabkin Chadi.
"Mun kai gawan dan kunan bakin waken dakin ajiyan gawawwaki na wani asibiti a Maiduguri."
Musamman ma a cikin 2016, bai ma kai kashi 10 cikin 100 na kason da su ke samu daga lalitar ...
Bayan haka gwamnan jihar Borno ya kuma nuna godiyar sa wa gidauniyar VSF saboda irin hidimomin da take yi a ...