TARABA: Mahara sun saki Dan majalisa Bape bayan an biya kudin fansa
Sun kara da cewa tuni har an garzaya da Honarabul Bashir Bape asibiti domin a duba lafiyarsa.
Sun kara da cewa tuni har an garzaya da Honarabul Bashir Bape asibiti domin a duba lafiyarsa.
Wasu mahara dauke bindigogi sun yi garkuwa da dan majalisar dokokin jihar Taraba mai suna Bashir Bape.