‘Yan bindiga sun yi awon gaba da dagace da wasu mutum biyu a Katsina
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da dagacen kauyen Ummadau dake karamar hukumar Safana Barau Muhammadu da wasu mutum biyu. Maharan ...
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da dagacen kauyen Ummadau dake karamar hukumar Safana Barau Muhammadu da wasu mutum biyu. Maharan ...
Shugaban MACBAN na Ƙasa, Bala Ngelzarma ne ya bayyana haka, yayin wani taron daya kira na ganawa da manema labarai ...
A ranar 28 Ga Maris ce Boko Haram su ka kai wa jirgin mumnunan hari, bayan ya tashi daga Abuja, ...
Kwamishina Yekini ya ce tuni an garzaya da waɗanda suka ji rauni asibitin sojoji na 44 domin a basu magani.
Kamfanin jirgin saman AZMAN air ya dakatar da tashi da sauka a filin jirgin saman Kaduna daga ranar Talata.
Takardun bayanan da ke gaban kotu sun nuna cewa gwamnatin tarayya ta ayyana 'yan bindiga matsayin 'yan ta'adda, saboda a ...
A cikin 2018 ne ya kashe ogan sa Buharin Daji, kuma kwanan nan ya kashe wani ƙasurgumin ɗan bindiga maras ...
Idan an tuna, Gwamna Abubakar Bagudu har tara mafarauta ya yi, ya ce ya amince zai shiga gaba ya ja ...
'Yan bindiga sun afka jami'ar Greenfield dake kan hanyar Kaduna zuwa Abuja, suka sace dalibai dake makarantar.
An kashe mutum takwas cikin su sannan an kashe wasu shanu cikin wadanda aka sato za a ketara da su.