Matawalle ya bada gudunmawar miliyan 100 don gina jami’ar musulunci a Zamfara
Matawalle ya koka kan matsalolin rashin ilimi da rashi tarbiyyarta da ya yi wa yara yanzu katutu musamman a yankin ...
Matawalle ya koka kan matsalolin rashin ilimi da rashi tarbiyyarta da ya yi wa yara yanzu katutu musamman a yankin ...
Sarakunan da aka dakatar sun hada da Hakimin Chiroma, Yusuf Atiku da Dagacin Zadawa, Bappa Ahmed.
Bincike dai ya nuna cewa shi da wasu yan uwansa ne ke da mallakin wannan makaranta.
Dokar da Gwamnatin Jihar Bauchi ta kafa, wadda ta hana gudanar da sallar Juma'a a masallatai da kuma ibada a ...
Na fada wa duniya lokacin da na kamu da cutar Covid-19 sannan na bayyana yadda aka yi na samu sauki.
Gwamna Bala ya ce wadannan magunguna ne ya yi amfani da su har ya warke a lokacin da ya kamu ...
Gwamnatin jihar Bauchi ta sanar da rufe duka makarantun allo dake fadin jihar domin dakile yaduwar cutar Covid-19 a jihar.
Zazzabin Lassa cuta ce da ake kamuwa da ita a dalilin cudanyar bera da abincin da muke ci.
Tun kafin a yi Sallah dama a rigaya an tanadar masa wurin zama a sahun gaba, tare da Sarkin Bauchi.
Gwamnan Bauchi Bala Mohammed ya warke daga cutar coronavirus da yake fama da shi.