Idan ba maida hankali ba Bakon Dauro zai yadu zuwa rabin kasashen duniya nan da karshen 2023 – WHO
Natasha ta ce yaduwar cutar na tada hankalin jami’an lafiya musamman yadda ba duk wuraren da cutar ke bulla ake ...
Natasha ta ce yaduwar cutar na tada hankalin jami’an lafiya musamman yadda ba duk wuraren da cutar ke bulla ake ...
Jami’in yada labarai na MSF Abdulkareem Yakubu ya ce ya zama dole gwamnati ta zage damtse wajen yi wa yara ...
Yi wa yara allurar rigakafi a lokacin da ya kamata na daga cikin hanyoyin samun kariya daga kamuwa da cutar ...
Duk da haka kwamishinan ya ce gwamnati ta aika da jami'an lafiya domin gudanar da bincike a wuraren da suka ...
Gwamnatin jihar Adamawa ta bayyana cewa za ta ci gaba da yi wa yara allurar rigakafin cutar bakon dauro a ...
Binciken wanda aka gudanar a shekaran 2018 ya nuna cewa yara kanana ‘yan kasa da shekara biyar ne suka fi ...
Za a fara amfana da shirin inshoran kiwon lafiya a jihar daga watan Nuwamba.
Barno, Bauchi, Yobe da Gombe ne jihohin da suke fama da wannan cuta.
Wasu sun kamu a jihohin Katsina da Adamawa
Yi wa yara allurar rigakafi a lokacin da ya kamata na cikin hanyoyin samun kariya daga kamuwa da cutan.