An kashe Soja biyu da Boko Haram masu yawa a fatattakar Boko Haram a Magumeri
Wata majiya kuma ta cecko kafin sojoji su kai dauki, tuni Boko Haram sun banka wa wani asibitii wuta, ya ...
Wata majiya kuma ta cecko kafin sojoji su kai dauki, tuni Boko Haram sun banka wa wani asibitii wuta, ya ...
Baya ga gwamna Zulum, wasu ma’aikatan hukumar bada agaji na jihar, sun afka wairin wannan tarko na Boko Haram.
Binciken da rundunar ta gudanar ya nuna cewa maharan sun kashe Mutum 14 sannan wasu shida sun ji rauni.
Ya kara da cewa dalili kenan ma sojoji suka hana amfani da babura ko saida kayan babura.
Ministan Yada Lanarai, Lai Mohammed, ya kara yin ikirarin cewa tuni an kakkabe Boko Haram a Arewa maso Gabas.
IOM ta ce daga Nuwamba zuwa wannan makon, Boko Haram sun raba mutane sama da 59,000 daga gidajen su.
Wasu ‘yan gudun hijira kuma mazauna garin Baga dake jihar Barno sun bayyana cewa garin Baga na nan a hannun ...
Sojojin Najeriya sun tabbatar da kai harin, amma sun ce an kori ‘yan ta’addar.
Labo yace akwai yiwuwar wayoyin wutan lantarki ne ya yi sanadiyyar aukuwar gobarar.
Kaka Shehu ya ce dole gwamnati ta dauki wannan mataki cikin gaggawa ganin cewa wuraren sun zamo matattarar 'yan iska, ...