Za mu tabbatar duk wani ɗan kudu mazaunin Jigawa ya samu kyakkyawar tsaro – Badaru
Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a ranar Asabar yayin ziyarar da Gwamnan Jihar Ebonyi, David Umahi, ya kai ...
Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a ranar Asabar yayin ziyarar da Gwamnan Jihar Ebonyi, David Umahi, ya kai ...
Domin bamu jam'iyya daya shi kenan kuma sai ace wai ba za muyi zumunta ba. Wannan shine dalilina na gayyatar ...
Minista Sadiya Farouq ce ta bayyana hakan a wajen bikin ƙaddamar da shirin wanda aka yi a Dutse, babban birnin ...
Sai dai kuma tsohon shugban jam'iyyar da basu ga maciji a tsakanin su da bangaren gwamna Badaru, Habibu Sara ya ...
Jami'in yada labarai na hukumar Sunusi Doro ya fadi haka wa manema labarai ranar Juma'a a garin Dutse.
Takamaimen wadanda gwamnatin tarayya ta fi korafi a kan su, akwai Facebook, Instagram, WhatsApp da Twitter.
Minista Zainab ta yaba wa gwamnatin Kaduna ƙarƙashin Nasir El-Rufai kan wasu muhimman tsare-tsare da gwamnatin ta kirkiro don taimaka ...
Gwamnan Jigawa Mohammed Abubakar, ya dora laifin tsadar kayan abinci a kan gwamnatin da ta gabata.
Gwamna Badaru ya fadi haka a jawabin sa a wajen taron manema labarai, a garin Dutse.
A karshe gwamna Badaru ya ce jihar ta bude dakin yin gwajin cutar COVID-19 a da wasu cututtukan.