#CORONAVIRUS: Yadda dan Italy ya tsallake siradin bincike a filin jirgin Lagos dauke da cuta
Minista Osagie Ehanire, ya ce babu batun sakaci ko rashin kula ko wasarere da aiki a bangaren Najeriya.
Minista Osagie Ehanire, ya ce babu batun sakaci ko rashin kula ko wasarere da aiki a bangaren Najeriya.