Dalilin da ya sa kamfanin Azman ya dakatar da aiki, ya tura duka ma’aikatan sa hutun dole
Manajan ma’aikatan kamfanin Magaji Misau ya ce ma’aikatan Kamfanin za su tafi hutu daga ranar daya ga Agusta 2023.
Manajan ma’aikatan kamfanin Magaji Misau ya ce ma’aikatan Kamfanin za su tafi hutu daga ranar daya ga Agusta 2023.
Kamfanin jirgin saman AZMAN air ya dakatar da tashi da sauka a filin jirgin saman Kaduna daga ranar Talata.
Hakan ya biyo bayan darewa fika-fikan jirgin AZMAN da shi Usman Adamu ranar juma'a.
Wannan al’amari ya jefa dukkan fasinjojin cikin jirgin a cikin rudani da kidimewa.