Idan na zama shugaban kasa, ƴan Najeriya za su yi sallama da talauci da fatara – Tinubu
Tinubu, ya bayyana haka ne a taron da yayi da masu faɗa aji da mutanen garin Calabar, Jihar Cross Rivers.
Tinubu, ya bayyana haka ne a taron da yayi da masu faɗa aji da mutanen garin Calabar, Jihar Cross Rivers.
Tun bayan komawar gwamna Ayade APC aka fara jin jihar Koros-Ribas a tsare-tsaren gwamnati a tsakiya.