Kila Aljanu ne suka loda wa Atiku kuri’u a ‘saban sa’ ba mutane ba
Atiku dai yace ya bai wa Buhari tazarar kuri’u miliyan 1.6 a zaben shugaban kasa.
Atiku dai yace ya bai wa Buhari tazarar kuri’u miliyan 1.6 a zaben shugaban kasa.
Atiku ya yi ikirarin cewa shi ne ya yi nasara a kan Buhari da ratar kuri’u masu yawa, kamar yadda ...
Ya ce ya bar dukkan masu yi masa batanci da kazafi da kirkirar karya ga Allah.
Ba mu da rumbun tara sakamakon zabe a intanet
Ranar 12 Ga Yuni ita ce ranar ruhin fafutikar dimokradiyya a Najeriya, kuma kandagarkin jingina rayuwar mu.
An rantsar da Shugaba Muhammadu Buhari karo na biyu a matsayin Shugaban Kasa.
Su kan su bangarorin jami’an tsaro da ofisoshin diflomasiyya sunnkasa tabbatar da wannan zargi da Lai ya yi.
Atiku yace dokar dan adam ta ‘common law’ ta ce bai yiwuwa mutum ya zama alkakin kan sa.
An yi kiyasin cewa bayanan sun isa ga kimanin mutane miliyan 2,800,000.
Wannan mata dai ta sha watsa labarai na rudu tun bayan da aka nada ta a cikin 2016.