El-Rufai ya umurci jami’an tsaro su kama mambobin kungiyoyin da suka yi wa kabilar Igbo barazanar korar su daga Arewa
Kakakin gwamnan, Samuel Aruwan ne ya saka hannu a wannan matsaya na gwamnatin jihar.
Kakakin gwamnan, Samuel Aruwan ne ya saka hannu a wannan matsaya na gwamnatin jihar.
Ina rokon duk wani jami’in gwamnati da ya yi takatsantsan akan hakan.
Sakataren kungiyar Ibrahim Kufaina yace babu wata addini da yace ka kashe dan uwanka wai don ba addininku daya ba.
Ya roki mutanen jihar Kaduna da su zauna da juna lafiya.