Boko Haram sun tarwatse sun dai-daice a dajin Sambisa – Enenche
Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa Boko Haram sun tarwatse a cikin dajin Sambisa kowa ya kama gaban sa.
Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa Boko Haram sun tarwatse a cikin dajin Sambisa kowa ya kama gaban sa.
Ya ce sun samu horo a cikin Najeriya da kuma kasashen Turai.