AMAI DA GUDAWA: An samu karuwa a yawan mutanen da cutar ta kashe daga 20 zuwa 51
Egbe wanda ya koka da yadda cutar ke yaduwa ya ce wadanda suka kamu da cutar na kwance a asibitin ...
Egbe wanda ya koka da yadda cutar ke yaduwa ya ce wadanda suka kamu da cutar na kwance a asibitin ...
Daga farkon shekaran nan zuwa ranar 2 ga Oktoba NCDC ta samu ƙarin mutum 10,745 da ake zargin sun kamu ...
NCDC ta ce daga ranar 31 ga Yuly hukumar na zargin cewa cutar ta yi ajalin mutum 91 sannan mutum ...
NCDC ta bayyana wannan ƙididdiga a shafin ta na yanar gizo ranar Talata bisa ga rahotannin yaduwar cutar da ta ...
Masanan sun yi wannan gargadi ne bayan binciken da suka gudanar kan ingacin abincin da ake ci a kasar nan.
Najeriya ce kasa ta biyu dake fama da matsalar yin bahaya a waje a duniya