Jami’ar Al-Qalam na bin gwamnatin Kano bashin Naira miliyan 38 kuɗin karatun dalibai ƴan asalin jihar
Kwamishinan ilimin jihar Kano Mariya Mahmoud-Bunkure ta ce ba ta da masaniya akan wani bashi da ake bin gwamnatin jihar.
Kwamishinan ilimin jihar Kano Mariya Mahmoud-Bunkure ta ce ba ta da masaniya akan wani bashi da ake bin gwamnatin jihar.