MAI RABON GANIN BADI: Alhazai 550 sun tsallake rijiya da baya a hadarin jirgin ‘Max Air’ a Minna
Hassana Aliyu, wadda itace shugaban hulda da jama'a na hukumar Alhazan jihar Neja ta tabbatar da aukuwar hadarin jirgin a ...
Hassana Aliyu, wadda itace shugaban hulda da jama'a na hukumar Alhazan jihar Neja ta tabbatar da aukuwar hadarin jirgin a ...
Akalla Alhazai biyar 'yan Najeriya ne suka rasu a kasar Saudi
Hukumar Alhazai ta tura jami’ai 41 domin fara tarbar maniyyata
Bayan kammala aikin Hajji kuma, sai a kwashe su daga Makka zuwa filin jirgin Jedda, domin maido su gida Najeriya.
NAHCON na sa ran maniyyata daga Najeriya za su fara tashi daga ranar 10 Ga Yuli, 2019.
Dattijon ya ce a Konduga da shi attajiri ne, amma Boko Haram suka kassara shi, ya koma tantirin talaka.
NAHCON ta fara tattance jiragen saman da za su yi jigilar Alhazai
A karshe ya ce a bana jiragen sama sun yi sawu101 ne a jigilar alhazai 38,005.
Talatan–Mafara ya fadi haka ne da yake ganawa da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya a Gusau.
Shugaban Hukumar, Abdullahi Mohammed ne ya kafa wadannan kwamitoci ranar Juma’a a Makkah, Saudi Arabiya.