Ba Kwalera ba ce ta kama Alhazan Kano, Garau-Garau ne suka ɗirka ya lalata musu ciki – NAHCON
Su tara ne suka barke da gudawa, bayan sun ciwo garaugarau din su a inda aka hana Alhazai zuwa siyan ...
Su tara ne suka barke da gudawa, bayan sun ciwo garaugarau din su a inda aka hana Alhazai zuwa siyan ...
Gidado ya ce gwamnan ya raba wa mahajjatan wannan kudi ne yayi da ya kai ziyara masaukin yan asalin jihar ...
A jiya mahukunta su ka ce mana gwamnatin Jihar Filato ce ba ta saki kuɗaɗen da ya ma'aikatan kula da ...
Jibrin Abdu na cikin maniyyata fiye da 1,500 waɗanda aka yi masu sakacin kasa kwasar su zuwa Saudi Arabiya, domin ...
Hassana Aliyu, wadda itace shugaban hulda da jama'a na hukumar Alhazan jihar Neja ta tabbatar da aukuwar hadarin jirgin a ...
Akalla Alhazai biyar 'yan Najeriya ne suka rasu a kasar Saudi
Hukumar Alhazai ta tura jami’ai 41 domin fara tarbar maniyyata
Bayan kammala aikin Hajji kuma, sai a kwashe su daga Makka zuwa filin jirgin Jedda, domin maido su gida Najeriya.
NAHCON na sa ran maniyyata daga Najeriya za su fara tashi daga ranar 10 Ga Yuli, 2019.
Dattijon ya ce a Konduga da shi attajiri ne, amma Boko Haram suka kassara shi, ya koma tantirin talaka.