KURUNKUS: Zaben Osun bai kammalu ba, za a sake zabe a inda aka soke zabuka – Hukumar INEC
Joseph Fuwape ne ya fadi haka a karshen bayyana sakamakon zaben gwamnan jihar da aka yi.
Joseph Fuwape ne ya fadi haka a karshen bayyana sakamakon zaben gwamnan jihar da aka yi.
Shi ne sanatan nan da ba ya gajiya da rawa ko a gaban wa takawa ya ke yi.
https://youtu.be/Rg1Ix0hYfng
Adeleke ya lashe zabe a kananan hukumomin 10 cikin 11.