Kauyuka 66 ne ke fama da matsalar ambaliyar ruwa a jihar Neja
Garba Salihu ya ce sun ziyarci kauyukan domin gani wa idanuwarsu irin hasarar da mutane su ka yi.
Garba Salihu ya ce sun ziyarci kauyukan domin gani wa idanuwarsu irin hasarar da mutane su ka yi.