Kiris ya rage in hakura da mulkin Jigawa, da na ga irin harkallar da Sule Lamido ya yi da kudin jihar – Gwamna Badaru
Gwamna Badaru ya kuma ce yana gina dakunan kwana domin masu yi wa kasa hidima a duk kananan hukumomin jihar.
Gwamna Badaru ya kuma ce yana gina dakunan kwana domin masu yi wa kasa hidima a duk kananan hukumomin jihar.
Shugaban Kungiyar Gwamnonin APC, Rochas Okorocha na jihar Imo ne ya bayyana haka ga manema labarai a fadar gwamnatin tarayya.
Shugaban taro Danmajalisa Da’u Aliyu bai yi wa manema labarai jawabin komai ba.