Masu ƙirƙirar ƙarya ne ke cewa akwai saɓani tsakani na da Shugaban APC – Tinubu
Tinubu ya bayyana haka a ranar Laraba, lokacin da ya ke amsa tambayoyin manema labarai a Sakateriyar APC, a Abuja.
Tinubu ya bayyana haka a ranar Laraba, lokacin da ya ke amsa tambayoyin manema labarai a Sakateriyar APC, a Abuja.
" Kasashen Amurka, Canada, UK, faransa duk suna cin bashi daga bankin duniya, don Najeriya ita ma ta karbo bashin ...
Hakan ya tabbata, ganin yadda aka yi ta kai gwauro da mari tsakanin fadar shugaban ƙasa, domin ganin sauran 'yan ...
Adamu ya yi wannan bayani a ranar Talata, lokacin da ya ke ganawa da Mambobin Tarayya 'yan APC a Abuja.
Shugabannin bangaren Sabuwar PDP da ke cikin jam’iyyar gambiza ta APC, sun janye daga zaman sulhun da suke yi da ...
An maye gurbin sa da Sanata Aliyu Wammako, tsohon gwamnan jihar Sakoto.