Tinubu ya naɗa sabbin hadimai 20, ya naɗa AbdulAziz AbdulAziz, Tunde Rahman da wasu mutum 18
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya naɗa sabbin hadimai 20 ciki har da fitattun ƴan jarida Tunde Rahman da AbdulAziz AbdulAziz.
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya naɗa sabbin hadimai 20 ciki har da fitattun ƴan jarida Tunde Rahman da AbdulAziz AbdulAziz.
Jega kwararren mai yin dharhi ne kuma tsohin mataimakin shugaban jaridar Daily Trust. Sannan kuma shine mawallafin jaridar 21st Chronicles.
An damƙi Yari a ranar Lahadi a Abuja, kwanaki kaɗan bayan ya ci zaɓen fidda-gwanin Sanatan APC na Zamfara ta ...
Idan ba a manta ba, tun bayan canja sheka da gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle yayi daga jam'iyyar PDP zuwa ...
A ranar Litinin da misalin ƙarfe 11:30 na dare, 'yan bindiga sun kutsa cikin garin Talata Mafara su ka yi ...
Ɗan uwa, ka kuwa san cewa ɗan jarida yana da sahalewar tsarin mulkin Nigeria domin ya zama mai sa ido ...
Amma abinda nake so su sani shine ba su isa su hani yin takarar shugabancin jam'iyyar APC ba. Zan yi ...
Bangaren tsohon gwamna Abdulaziz Yari, da bangaren Marafa su amince su kauda banbanci da rashin jituwar da ya shiga tsakanin ...
Abdul’aziz yayi wannan godiyar ce a cikin wani sakon bayani da ya fitar jiya Litinin a Kaduna.
Hakan yasa a koda yaushe mutane na yi masa fatan alkhairi da kuma addu'oin gamawa lafiya.