ZABEN KANO: Ganduje da APC sun roki kotu kada ta karbi tulin shaidu 241 da Abba Yusuf ya gabatar
Ganduje da APC sun gabatar da wannan korafin ne ta hannun lauyoyin su, Offiong Offiong da Ahmad Raji.
Ganduje da APC sun gabatar da wannan korafin ne ta hannun lauyoyin su, Offiong Offiong da Ahmad Raji.
Abba Kabir Yusuf, dan takarar jam’iyyar PDP ne a kan gaban Gwamna Abdullahi Ganduje da ratar kuri’u sama da 26,655 ...