
Shugaba Muhammadu Buhari ya lissafo wasu nasarori da gwamnatin sa ta samu a cikin shekaru uku a ranar dimokradiyya.
Wannan sashe ne da za a rika buga labarai da suka hada da rahotanni kan abubuwan da ke faruwa a koda yaushe a fadin kasar nan da duniya baki daya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya lissafo wasu nasarori da gwamnatin sa ta samu a cikin shekaru uku a ranar dimokradiyya.
EFCC ta gurfana dasu ne a kotun tarayya dake Gusau jihar Zamfara
Lokacin da Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta cika shekara daya kan mulki, watan Mayu, 2016, Fadar Shugaban Kasa ta bayyana nasarori 75 .
Wadannan sanatoci suna fuskantar tuhuma ne a kotu da hukumar EFCC saboda hannu da suke dashi dumu-dumu wajen harkallar kudaden kasa.
Tarbiyar da ya samu na rayuwa, an karantar dashi yadda zai rika girmama na gaba da shi ne musamman shugaban sa, ba sukar sa ba.
An kara zargin Obasanjo da harkallar kudin mai fetur a matsayin sa na Ministan Man Fetur a lokacin da ya ke shugaban kasa tsakanin 1999 zuwa 2006.
Za ka ga cewa ana bin ‘yan adawa ana bugewa kamar kaji.
Armnesty na zargin sojojin da yi wa ‘yan gudun hijiran da saduwa da su da karfin tsiya da muzguna musa sau dayawa.
Majalisar tarayya ta yi watsi da kudirin kafa Rundunar Wanzar da Zaman Lafiya, ‘Peace Corps’
A lokacin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ne daga 1999 zuwa 2006, aka kashe dala bilyan 16 a batun hasken lantarki.