Mayafiyan sun yada Zango ne a Auno, kilomita 24 kusa da shingen tsaron sojoji kafin shiga Maiduguri.
Read moreZa kuma a kashe Naira biliyan 3 wajen siyo takin zamani domin siyar wa manoma a farashi mai sauki.
Read moreOjotule ya ce sun kuma gano mutane 177 wadanda suka yi mu’amula da wadanda suka kamu da cutar.
Read moreAn tabbatar da rasuwar Sanata Ignatius Longjan da aka bayyana rasuwar sa a safiyar Lahadi.
Read moreIlliya ya ce shekaru hudu sun wuce shugaban kasa Buhari bai cika alkawarin da ya dauka ba.
Read moreHukumar ta kammala shiri tsaf sannan tana jiran umurin fara horas da ma’aikatan.
Read moreKaramar Ministan Abuja Ramatu Aliyu ta bayyana cewa gwamnati za ta fara ciyar da yara abinci a makarantun firamare dake...
Read moreTsohon Shugaban Kungiyar Shugabannin Kananan Hukumomin Jihar Oyo, Ayodeji Abass-Aleshinloye ya tabbatar da afkuwar wannan mummunan lamari.
Read moreMajalisar ta bai wa kwamitin kwanaki biyu ta mika rahoton ta.
Read moreShugaban hukumar Shuaibu Ibrahim ya sanar da haka a sansanin horas da masu yi wa kasa hidima a jihar Bauchi.
Read more