
A cikin matan da aka yi wa fidan akwai wata tsohuwa mai shekaru 82 da wata yarinya ‘yar shekara tara kuma anyi wannan aiki ne duk a kyata.
Wannan sashe zai rika kawo muku labarai kan kiwon lafiya.
A cikin matan da aka yi wa fidan akwai wata tsohuwa mai shekaru 82 da wata yarinya ‘yar shekara tara kuma anyi wannan aiki ne duk a kyata.
Daga cikin mutane hudu din dake dauke da cutar biyu sun rasu sannan biyu sun sami sauki.
Shan tabar sigari, giya na iya kawo cutar.
UNICEF da WASH sunce akwai yiwuwar samun karin kananan hukumomi biyu daga jihar Jigawa.
Ogunjobi ya bayyana cewa rashin tsaftace muhalli na sa a kamu da cututtuka da ya hada da amai da gudawa.
Adewole ya fadi haka ne a zauren majalisar dattawa.
Olorunkemi ya fadi haka ne da ya ke amsar bakuncin mambobin ‘yan kungiyar NIPSS a Legas.
Adewole ya fadi haka ne ranar Talata a zauren majalisar dattawa inda ya kara da cewa jihohi 22 ne suke karban wannan tallafi.
Shugaban hukumar Moji Adeyeye ce ta sanar da haka inda ta bayyana cewa NAFDAC ta gano jabun maganin ne a binciken da ta gudanar a kasuwanin jihar.
kwararrun ma’aikatan kiwon lafiya sun koka kan yawan mutuwan yara da mata da ake ake fama da shi a Najeriya