
Dangote ya kammala gina titin kankare na farko a Najeriya
Direbobi dake bin hanyar sun nuna jin dadin su suna masu cewa wannan hanya yanzu ita ce hanyar da aka fi idan za’a kudancin Najeriya daga Arewacin kasar nan.
Babban labari sashe ne wanda muke saka manyan labarai domin masu karatu. Wannan Shashe na baku damar karatun muhimman labarai.
Direbobi dake bin hanyar sun nuna jin dadin su suna masu cewa wannan hanya yanzu ita ce hanyar da aka fi idan za’a kudancin Najeriya daga Arewacin kasar nan.
Wani sharhi da aka buga a PREMIUM TIMES HAUSA ya yi dalla-dallar yadda kasafin zai kare wajen biyan bashi da kuma ciwo bashi.
Yayin da Buhari ya amince da kashe wa kan sa naira bilyan 2.6, shi kuma Osinbajo naira millyan 873 ne za a kashe wa ofishin sa.
Sojoji sun yi jerin kwago da fareti, kuma an yi kidan badujala. Sannan Buhari ya nufi kejin domin ya bude tantabarun.
Wannan tunanin sayar da kadarorin ya na cikin wani kundin daftari da gwamnatin tarayya ta damka wa Majalisar Tarayya.
Jami’n hulda jama’a na ma’aikatar Ben Goog ya tabbatar da haka a wata takarda da ma’aikatar ta fitar ranar Alhamis.
Takardar Kyari ta bada fifiko ne kan tasirin wannan dabara a Afrika da Najeriya a zamanin da babu korona nan gaba.
Ya ce a halin yanzu irin yadda cutar korona ke kara kamari, za a iya sake wata shekara daya cur kafin a ga bayan cutar korona a duniya.
Hukumar NCDC ta sanar da karin mutum 1398 da suka kamu da cutar Korona a Najeriya ranar Laraba.
Masana sun shaida mana cewa matsin tattalin arziki zai ragu a samu waraka sosai a karshen watan Maris mai zuwa.