
Majalisar zartarwa ta amince da sabon kudiri don kara shekarun ritaya ga malaman Najeriya
Majalisar Zartarwa ta Tarayya (FEC) ta amince da wani sabon kudiri don kara shekarun ritayar malamai a fadin kasar.
Majalisar Zartarwa ta Tarayya (FEC) ta amince da wani sabon kudiri don kara shekarun ritayar malamai a fadin kasar.
Labiyi ya ce gine-ginen da aka yi watsi da su na da hadari ga tsaro saboda za su iya zama maboyar ‘yan daba da masu aikata laifi.
A dalilin wannan ziyara, Kwamandojin Dajin 18 da masu aiki dasu sama da 1000 suka yi alkawarin ajiye makamai.
Bayan ma’aikata da aka umarta su zauna a gida, gwamnati ta rufe duka gidajen kallo da taron bukukuwa a fadin jihar.
A sanadiyyar tsadar abincin kaji, ga kuma tsananin talauci da ya addabi mutane, wasu da dama ba su iya cin kaji a lokacin Kirsimeti ba
Sau biyu marwa yana takara shugabancin kasar nan kuma ya yi takarar kujeran gwamnan jihar Adamawa.
Jihar Katsina na daga cikin jihohin da ke fama da hare-haren ƴan ta’adda babu kakkautawa.
Hakan bai hana bangaren PDP na Aminu Wali shiga zaben ba, sai dai ko Kansila daya cikin kansiloli sama da 400 da aka zaba basu ci ba.
Direbobi dake bin hanyar sun nuna jin dadin su suna masu cewa wannan hanya yanzu ita ce hanyar da aka fi idan za’a kudancin Najeriya daga Arewacin kasar nan.
Wani sharhi da aka buga a PREMIUM TIMES HAUSA ya yi dalla-dallar yadda kasafin zai kare wajen biyan bashi da kuma ciwo bashi.