
Atiku ya nada tsohon gwamman Ogun Gbenga Daniel darektan Kamfen din sa
Atiku ya ce yayi haka ne domin ya maida hankali wajen yin wasu abubuwan
Atiku ya ce yayi haka ne domin ya maida hankali wajen yin wasu abubuwan
Kaf APC ce ta lashe zaben a jihar Nasarawa.
Wadannan sanatoci suna fuskantar tuhuma ne a kotu da hukumar EFCC saboda hannu da suke dashi dumu-dumu wajen harkallar kudaden kasa.
Tarbiyar da ya samu na rayuwa, an karantar dashi yadda zai rika girmama na gaba da shi ne musamman shugaban sa, ba sukar sa ba.
Madrid ta doke kungiyar kwallon kafa ta Liverpool da ci 3-1.
Shugaban kungiyar ya ce ba za su janye yajin aiki ba duk da wannan umarni daga kotu.
Jam’iyyar APC a jihar Kaduna ta dade da dulmiyawa cikin matsalar rashin zaman lafiya.
Za ka ga cewa ana bin ‘yan adawa ana bugewa kamar kaji.
Tsohon gwamna Yero ya shafe awa hudu a ofishin EFCC ya na amsa tambayoyi daga hukumar.
Babban Bankin Najeriya (CBN), ya zuba dala milyan 100 a kasuwar hada-hadar canji.