Sojoji sun tasa ƙeyar basaraken da aka kashe soja 17 a masarautar sa, bayan ya miƙa kan sa hannun ‘yan sanda
Sojojin Najeriya sun ɗauko Ikolo cancak a jirgin sojoji daga Delta zuwa Hedikwatar Sojojin Najeriya da ke Abuja, a ranar...
Sojojin Najeriya sun ɗauko Ikolo cancak a jirgin sojoji daga Delta zuwa Hedikwatar Sojojin Najeriya da ke Abuja, a ranar...
Tun da farko dai mutum uku aka fara kamawa, amma da ana nutsa cikin kogin bincike, an sake kamo mutum...
Daga nan ya shaida masu cewa a zaman yanzu dai babu jirgin koyon tuƙi a kwalejin ko ɗaya.
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya umarci bankunan Najeriya cewa kowane ya ƙara yawan jarin kuɗaɗen hada-hadar sa.
A cikin ra'ayin jaridar mai taken Munin Kisan Gillar Da Tsagerun Delta Suka Yi Wa Sojojin Najeriya, akwai kaɗan daga...
Da ya je jawabi a wurin jana'izar sojojin Tinub ya kara da cewa gwamnati za ta dauki nauyin ya'yan sojojin...
Rahoton da wannan jarida ta buga a ranar Asabar, ya nuna yadda darajar Naira ta ɗan ɗaga sama inda a...
"Don haka tilas mu riƙe su matsayin 'yan ta'adda idan har muna so mu kakkaɓe su daga cikin al'ummar mu."...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za ta yi rabon tallafin kayan abincin da Gwamnatin Tarayya ta ba jihar. Cikin...
Gwamnan Katsina Dikko Raɗɗa ne ya bayyana haka, yayin jawabi wurin taron horas da jami'an na kwanaki biyu, ranar Talata...