DAGE ZABE: INEC ta jahilci dokar hana kamfen, mu dai za mu ci gaba -PDP
Dokar zabe ta ce za a daina kamfen ne ana saura kwana daya a yi zabe.
Dokar zabe ta ce za a daina kamfen ne ana saura kwana daya a yi zabe.
Amma dai ya tabbatar da kone motocin, wanda ya ce wasu batagarin magoya bayan wasu ‘yan siyasa ne suka kone...
Fabrairu 22: Tura jami’an zabe a Cibiyoyin Yin Zabe daban-daban.
Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda, Olubunmi Oshoko, ya tabbatar da cewa an kai wannan rahoton daga waccan karamar hukumar.
An kai harin ne tun ranar Litinin, kuma hari ne na ramuwa, wanda aka kai wa wasu can baya.
Yakubu ya ce tuni INEC duk ta tattaro kayan zaben da aka fara rarrabawa yanzu duk su na hannun ta,...
INEC a nan ta haifar da dimbin asara, domin duk jami’in da aka tura sai an biya shi kudin aikin...
Shugaban INEC ne ya yi sanarwar kara wa’adin sati daya kafin a gudanar da zabe.
An dage zaben ne ana saura sa’o’i shida a fara fita jefa kuri’a.
Wasu daga cikin jihohin da ba kayan zabe ba su isar musu ba, har da jihar Ekiti da Neja.