‘Akwai bashin yi wa Shugaba Tinubu biyayya da ɗa’a kan kowane ɗan Najeriya’ – Shettima
Daga cikin waɗanda suka halarta har da Sanatan Barno ta Tsakiya, Kaka Shehu Lawan da wasu 'yan majalisa.
Daga cikin waɗanda suka halarta har da Sanatan Barno ta Tsakiya, Kaka Shehu Lawan da wasu 'yan majalisa.
Sun bayyana cewa su da ɗan uwan su da ke tsare ba su da hannu a rikici da kashe-kashen da...
Magatakardar Majalisa, Yahaya Omogbai, shi ne ya miƙe tsaye ya ƙidaya waɗanda suka ɗaga hannun goyon bayan tsigewa.
Sun kuma nemi a cire Shugaban Riƙo na Jam'iyyar PDP, Umar Damagum, kafin taron Majalisar Zartaswar PDP mai zuwa.
Ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a jawabin sa na buɗe Taron Ministoci Karo na 4 a Cibiyar ‘Yan...
Kwankwaso, wanda ya yi Gwamnan Jihar Kano shekaru takwas, ya ce APC da PDP sun gaza, yanzu NNPP ce kaɗai...
Wasun mu da muka taso daga cikin karkara da garuruwa, za su iya tunawa yadda manoma ke tururuwar zuwa gonakin...
Zargin dai ya biyo bayan shari'ar da aka fara yi wa wasu sojoji a kotun soja da ke cikin Barikin...
Ya ce Ganduje ya rura wutar ɓangaranci, zubar da jinainai wanda ya bar iyalan mutane da dama cikin rayuwar tarangahuma.
Ɓarnar da aka tafka a CBN ta haifar da matsin tattalin arziki har zuwa raɗaɗin tsadar rayuwa a ƙasar nan.