DAƘA-DAƘAR AYYUKAN TASHOSHIN RUWA: Kotu ta dakatar da kwangilar da su Minista Amaechi suka yi wa ‘kiran sallah da garaya’
Kwangilar dai an bayar da ita ga kamfanoni biyu, waɗanda ko a wani rahoto da Premium Times Hausa ta buga...
Kwangilar dai an bayar da ita ga kamfanoni biyu, waɗanda ko a wani rahoto da Premium Times Hausa ta buga...
Shugaban Ƙasa ya kaɗu sosai da jin mummunan labarin kisan manoma 45 a jihar Nasarawa. Abin takaici ne matuƙa.
Babbar Kotun Tarayya ta Abuja ta soke takarar Andy Uba na APC a zaɓen gwamnan Jihar Anambra da aka gudanar...
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa ta buƙaci ta gabatar da kasafin naira biliyan 305 ga Majalisar Tarayya, domin yin zaɓen 2023...
Dama dai tun a ranar Juma'a ne 19 Ga Nuwamba, Majalisar Dattawa ta aika wa Buhari da Ƙudirin Gyaran Dokar...
Kisan baya-bayan nan shi ne wanda aka kashe mutum 38 yankin garuruwan da ke ƙarƙashin Ƙaramar Hukumar Giwa cikin Jihar...
Ofishin Babban Mai Binciken Kuɗaɗe na Tarayya ya fallasa yadda aka karkatar da naira miliyan 113.2 a Ma'aikatar Shari'a
Rahoto ya ce daga Rwanda sai Zimbabwe ce ta biyu, sai Burkina Faso ta zo ta uku, Zambiya ta huɗu,...
Saboda rashin iya aiki ne ya sa Shugaba Muhammadu Buhari ya sallami tsohon Ministan Harkokin Noma Sabo Nanono, a cikin...
Babban Editan PREMIUM TIMES Musikilu Mojeed ne aka zaɓa sabon Shugaban Ƙungiyar Kare Haƙƙin 'Yan Jarida ta Duniya, Reshen Najeriya...