Ma’aikatan kiwon lafiya 8 sun kamu da Korona a jihar Ondo
An gano kwayoyin cutar a jikin wadannan ma'aikata ne a bayan gwajin daka yi wa duka ma'aikatan asibitin. Sakamakon gwajin...
An gano kwayoyin cutar a jikin wadannan ma'aikata ne a bayan gwajin daka yi wa duka ma'aikatan asibitin. Sakamakon gwajin...
Yanzu mutum 23298 suka kamu da cutar a Najeriya, mutum 8253 sun warke, 554 sun rasu.
A karshe ya ce gwamnati na ganawa da sarakuna domin su bada nasu gudunmawar su wajen kau da matsalar rashin...
Jirgin za ta sauke mutum 45 a Abuja sannan sauran mutum 122 a Ikeja jihar Legas.
Jami'ar yada labaran Hukumar Adenike Adeyemi ta Sanar da haka ranar Alhamis a Abuja.
Hukumar NCDC ta sanar da karin mutum 594 da suka kamu da cutar Coronavirus a Najeriya ranar Alhamis.
Yanzu mutum 22, 020 suka kamu da cutar a Najeriya, mutum 7,613 sun warke, 542 sun rasu.
Shugaban likitocin NARD reshen Abuja Roland Aigbovo ya ce kamata ya yi gwamnati ta kara yawan wuraren gwajin cutar a...
Gwamnatin jihar Oyo karkashin gwamna Seyi Makinde ta ci gaba da shirin bude makarantun boko a jihar duk da gargadin...
yawan mutane da ake samu sun kamu da cutar a kullum a Najeriya, wasu da dama na ganin har yanzu...