• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    court

    Mijina malalaci kuma rago ne, na gaji – Korafin Latifat a Kotu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama wani da ya shahara wajen yi wa mutane damfara ta Facebook

    #EndSARS: Majalisar Dinkin Duniya ta yi magana kan zargin kisan masu zanga-zanga a Lekki, Lagos

    Za a shiga mummunar yanayi a Gaza idan ba a ɗauki matakin gaggawa ba – MDD

    Abuja bill-board

    RASHIN TSARO – Abuja ta zama matattarar batagari da masu sace mutane – Dan majalisa

    NYSC

    Za a yi wa shirin yi wa kasa hidima, NYSC, garambawul – Gwamnati

    Gwamnatin Tinubu ba za ta ƙaƙaba wa jama’a takunkumin hana magana ba – Minista

    SHIRIN WAYAR DA KAI: Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin tsara daftarin cusa ɗa’a, kishin ƙasa da kyawawan ɗabi’u

    KISAN MASU MAULIDI: Mun samu gawarwaki 85 – Hukumar Agajin Gaggawa

    KISAN MASU MAULIDI 85: Sarkin Musulmi, Shehunan Tijjaniya, Dattawan Arewa da Shugaban Izala sun ce ba za a yafe ba

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    Timipre-Sylva

    TANGARƊA A APC: Kotu ta hana Sylva, tsohon Ministan Fetur tsayawa takarar zaɓen gwamnan Bayelsa

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    court

    Mijina malalaci kuma rago ne, na gaji – Korafin Latifat a Kotu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama wani da ya shahara wajen yi wa mutane damfara ta Facebook

    #EndSARS: Majalisar Dinkin Duniya ta yi magana kan zargin kisan masu zanga-zanga a Lekki, Lagos

    Za a shiga mummunar yanayi a Gaza idan ba a ɗauki matakin gaggawa ba – MDD

    Abuja bill-board

    RASHIN TSARO – Abuja ta zama matattarar batagari da masu sace mutane – Dan majalisa

    NYSC

    Za a yi wa shirin yi wa kasa hidima, NYSC, garambawul – Gwamnati

    Gwamnatin Tinubu ba za ta ƙaƙaba wa jama’a takunkumin hana magana ba – Minista

    SHIRIN WAYAR DA KAI: Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin tsara daftarin cusa ɗa’a, kishin ƙasa da kyawawan ɗabi’u

    KISAN MASU MAULIDI: Mun samu gawarwaki 85 – Hukumar Agajin Gaggawa

    KISAN MASU MAULIDI 85: Sarkin Musulmi, Shehunan Tijjaniya, Dattawan Arewa da Shugaban Izala sun ce ba za a yafe ba

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    Timipre-Sylva

    TANGARƊA A APC: Kotu ta hana Sylva, tsohon Ministan Fetur tsayawa takarar zaɓen gwamnan Bayelsa

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

NAƊIN ‘YAN APC KWAMISHINONIN INEC: SERAP, BudgIT da wasu ‘yan Najeriya 34 sun maka Tinubu kotu

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
November 19, 2023
in Manyan Labarai
0
SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Fassarar Jawabin Shugaba Tinubu:

Kungiyar SERAP, ta BudgIT da kuma wasu ɗaiɗaikun ‘yan Najeriya 34, sun maka Shugaba Bola Tinubu a Babbar Kotun Tarayya ta Abuja, saboda “naɗa aƙalla mambobin jam’iyyar APC su huɗu a matsayin kwamishinonin Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC).”

Majalisar Dattawa dai ce ta rufe ido tare da toshe kunnuwan ta daga ƙorafe-ƙorafen ‘yan adawa da ƙungiyoyi da sauran ‘yan Najeriya, cewa naɗin na su haramtacce ne.

Cikin waɗanda aka naɗa ɗin har da wasu daga Jihar Akwa, Edo, Lagos da Jihar Ribas.

A cikin kwafen ƙarar da su SERAP suka shigar mai lamba FHC/L/CS/2353/2023, a ranar Juma’a, a Babbar Kotun Tarayya, Legas, masu ƙarar na neman kotu ta jingine naɗin kwamishinonin huɗu, a soke tantancewar da Majalisar Dattawa ta yi masu, saboda ta saɓa dokar Najeriya, sannan kuma ta haramta naɗin kwata-kwata.”

Haka kuma sun nemi kotu ta tilasta tare da bai wa Shugaba Bola Tinubu da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio umarnin gaggauta cire su daga kwamishinonin INEC, domin naɗin su ya karya Sashe na 157 na Kundin Dokokin Najeriya, na 1999 wanda aka yi wa kwaskwarima.”

Kwanan baya sai da wani lauya ya fito ya ya ce Sanata Akpabio ya raina hankalin ‘yan Najeriya, kamar yadda ita ma jam’iyyar PDP ta ƙi yarda da naɗin.

Lauya ɗan rajin kare haƙƙin jama’a shi da kwanciyar PDP sun ƙi amincewa da naɗin da Shugaba Bola Tinubu ya yi wa makusancin Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio, a matsayin Kwamishinan Zaɓe.

Lauya Inibehe Effiong ya ce ba zai yiwu Akpabio ya raina wayon ‘yan Najeriya ba, har ya amince a naɗa mutumin da Etwkamba Umoren wanda ɗan APC muƙamin Kwamishinan Zaɓe daga Jihar Akwa Ibom.

Naɗin da Shugaba Tinubu ya yi wa Umoren dai haramtacce ne, bisa dokar Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na 1999.

Amma duk da rashin amincewa da ƙorafe-ƙorafen jama’a, Majalisar Dattawa a ƙarƙashin jagorancin Akpabio ta amince da naɗin sa.

Umoren dai ɗan asalin ƙaramar hukumar Akpabio ne, wato Ƙaramar Hukumar Essien Udim.

Kuma shi ne Babban Sakatare a Gidan Gwamnati, lokacin mulkin Akpabio da ya na gwamnan Akwa Ibom.

Akpabio ya sa gwamnan da ya gaje shi, Udom Emmanuel ya naɗa Umoren Sakataren Gwamnatin Akwa Ibom.

Amma an cire shi a Janairun 2018, bayan an ɓata tsakanin Akpabio da Emmanual.

Lokacin da Akpabio ya zama Ministan Harkokin Neja Delta cikin 2019, ya naɗa Umoren a matsayin Shugaban Ma’aikata.

Tuni dai naɗin Umoren yanzu a matsayin Kwamishinan Zaɓe ya fusata Lauya Effiong, wanda ya ce abin kunya ne, rainin hankali ne ga ‘yan Najeriya.

Ya ce hakan ya nuna kamar babu wani mutum nagari kenan da za a naɗa daga Akwa Ibom sai Umoren.

Effiong ya ce wannan abu da Akpabio ya yi, ba wannan karon ne farau ba, kuma matsalar da shi kenan, koda yaushe a dungu yake, ba ya tafiyar da al’amuran kai-tsaye.

‘An Naɗa Umoren Kwamishinan Zaɓe Don Ya Shirya Maguɗi Da Tuggu A Zaɓuka’ -PDP:

Jam’iyyar PDP ta bayyana cewa ba ta amince da naɗin da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya Yi wa Kwamishinan Zaɓe Umoren da Akwa Ibom ba.

PDP ta ce an naɗa ɗan APC Kwamishinan Zaɓe ne da gangan domin ya taimaka wa APC wajen yin maguɗi, bada haɗin kai wajen damalmala bayanan INEC, hargitsa tsare-tsaren bayanan zaɓe cikin har da na rajistar masu zaɓe da baddala sakamakon zaɓe a jihar Akwa Ibom.”

Kakakin PDP na Ƙasa, Debo Ologunagba ne ya bayyana haka a ranar Alhamis, yayin ganawa da manema labarai.

Ruguguwar Naɗin Kwamishina A Cikin Wa’adin Wani Kwamishina:

PREMIUM TIMES ta kuma buga labarin cewa Tinubu ya kwafsa, na ya naɗa Kwamishinan Zaɓe daga Akwa Ibom, alhali wa’adin wanda ke kai bai ƙare ba.

Shugaba Bola Tinubu ya tafka shirme, yayin da ya kwafsa wajen naɗa Etekamba Umoten daga Jihar Akwa Ibom, matsayin Kwamishinan Zaɓe (REC), yayin da wa’adin wanda ke kai, bai ƙare ba tukunna.

Binciken da PREMIUM TIMES ta gudanar ya tabbatar da cewa Monday Udo-Tom, ɗan asalin Jihar Akwa Ibom, wanda a yanzu shi ne Kwamishinan Zaɓen Jihar Bayelsa, wa’adin sa bai ƙare ba, har sai cikin Janairu, 2024 tukunna.

Kenan idan a yanzu aka rantsar da Umoren matsayin sabon Kwamishinan daga Jihar Akwa Ibom, zai kasance jihar na da kwamishinoni biyu kenan.

Wannan kuwa ƙarara ya nuna cewa Tinubu ya karya dokar ƙasa, kamar yadda ya karya, inda ya naɗa ‘yan APC biyu a matsayin Kwamishinonin Zaɓe.

Dama kuma a makon da ya gabata ne Tinubu ya yi naɗin yayin da a cikin wannan makon kuma Majalisar Dattawa ta amince da waɗanda ke da alaƙa da jam’iyyar siyasa, duk kuwa da cewa ƙungiyoyi daban-daban sun nuna rashin amincewa kan hakan.

Sannan kuma Umoren ɗin nan ya na ɗaya daga cikin waɗanda doka ta haramta a naɗa, saboda ya na da alaƙa da jam’iyyar APC.

Haka nan kuma Umoren ya na da kusancin siyasa da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, domin ya taɓa zama Shugaban Ma’aikatan Gidan Gwamnatin Akwa Ibom, lokacin da Akpabio ke gwamna.

Na biyu ɗin mai alaƙa da APC shi ne Isa daga Jihar Edo, wanda aka haƙƙaƙe cewa shi har ma katin shaidar rajistar ɗan APC gare shi.

Tags: AbujaHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Allah Yayi Alkawarin Bayar Da Nasara Ga Wanda Yayi Hakuri Da Kaddararsa, Mai Kyau Ko Marar Kyau, Daga Imam Murtadha Gusau

Next Post

GUGUWAR KORAR GWAMNONI: Kotun Ɗaukaka Ƙara ta kori gwmamnan Filato

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
FILATO: Gwamnati ta saka dokar hana walwala na sa’o’I 24 a karamar hukumar Mangu

GUGUWAR KORAR GWAMNONI: Kotun Ɗaukaka Ƙara ta kori gwmamnan Filato

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda farashin magungunan Mura, Zazzabi, da sauransu suka yi tashin gwauron zabi cikin shekaru Hudu a Najeriya
  • DUBU TA CIKA: ‘Yan sandan Adamawa sun cafke wani matashi da ya rika yi wa babbar Zakara fyade yana lalata da wannan Zakara
  • Gwamnati ta fara horas da ma’aikatan lafiya hanyoyin dakile yaduwar cutar diphtheria
  • Mijina malalaci kuma rago ne, na gaji – Korafin Latifat a Kotu
  • KISAN TUDUN BIRI: Uba Sani ya zama Uba da Uwa ga ya’yan da suka rasa iyaye a sanadiyyar harin

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.