• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa ta soke dadaddiyar kwangilar da ta ke yi da Intels, kamfanin Atiku

    Hukumar Tashoshin Ruwa ta maida wa kamfanin Intels aikin karɓar haraji a tashoshin ruwan Najeriya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    GARKUWA DA MUTANE: Kotu ta yanke wa Sarkin Fulani, Usman daurin rai da rai

    FATA NAGARI LAMIRI: Tinubu ya raba laƙanin yadda ƙarfin tattalin arzikin Najeriya zai kai dala tiriliyan 1 nan da shekaru 10

    FATA NAGARI LAMIRI: Tinubu ya raba laƙanin yadda ƙarfin tattalin arzikin Najeriya zai kai dala tiriliyan 1 nan da shekaru 10

    KASAFIN NAIRA TIRILIYAN 27.5 NA 2024: ‘Za a ciwo bashin Naira tiriliyan 8.83 domin cike giɓin haƙoran kasafin’ – Tinubu

    KASAFIN NAIRA TIRILIYAN 27.5 NA 2024: ‘Za a ciwo bashin Naira tiriliyan 8.83 domin cike giɓin haƙoran kasafin’ – Tinubu

    KASAFIN 2024: Tilas mu yi aiki da kasafin kuɗi tare, domin yi wa ‘yan Najeriya aikin da za su yi alfahari da mu da ƙasar mu

    KASAFIN 2024: Tilas mu yi aiki da kasafin kuɗi tare, domin yi wa ‘yan Najeriya aikin da za su yi alfahari da mu da ƙasar mu

    Hukumar NDLEA ta kama tan 15.7 na haramtattun kwayoyi a jihar Kano

    Hukumar NDLEA ta kama tan 15.7 na haramtattun kwayoyi a jihar Kano

    RA’AYIN PREMIUM TIMES: KISAN GILLAR SOJOJIN NAJERIYA: A gaggauta hukunta masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda, domin a raya Sojojin Najeriya

    Kotu ta bada belin maza biyu da suka jibgi wani tsoho bisa zargin ya sace musu gaba

    Ƴan siyasan Najeriya na naɗa makusantan su cikin hukumar zaɓe don su rika samun yadda suke so  – Jega

    Jega ya nemi Tinubu ya tsira da mutuncin sa, ta hanyar sauke ‘yan APC da ya naɗa kwamishinonin zaɓe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    Timipre-Sylva

    TANGARƊA A APC: Kotu ta hana Sylva, tsohon Ministan Fetur tsayawa takarar zaɓen gwamnan Bayelsa

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa ta soke dadaddiyar kwangilar da ta ke yi da Intels, kamfanin Atiku

    Hukumar Tashoshin Ruwa ta maida wa kamfanin Intels aikin karɓar haraji a tashoshin ruwan Najeriya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    GARKUWA DA MUTANE: Kotu ta yanke wa Sarkin Fulani, Usman daurin rai da rai

    FATA NAGARI LAMIRI: Tinubu ya raba laƙanin yadda ƙarfin tattalin arzikin Najeriya zai kai dala tiriliyan 1 nan da shekaru 10

    FATA NAGARI LAMIRI: Tinubu ya raba laƙanin yadda ƙarfin tattalin arzikin Najeriya zai kai dala tiriliyan 1 nan da shekaru 10

    KASAFIN NAIRA TIRILIYAN 27.5 NA 2024: ‘Za a ciwo bashin Naira tiriliyan 8.83 domin cike giɓin haƙoran kasafin’ – Tinubu

    KASAFIN NAIRA TIRILIYAN 27.5 NA 2024: ‘Za a ciwo bashin Naira tiriliyan 8.83 domin cike giɓin haƙoran kasafin’ – Tinubu

    KASAFIN 2024: Tilas mu yi aiki da kasafin kuɗi tare, domin yi wa ‘yan Najeriya aikin da za su yi alfahari da mu da ƙasar mu

    KASAFIN 2024: Tilas mu yi aiki da kasafin kuɗi tare, domin yi wa ‘yan Najeriya aikin da za su yi alfahari da mu da ƙasar mu

    Hukumar NDLEA ta kama tan 15.7 na haramtattun kwayoyi a jihar Kano

    Hukumar NDLEA ta kama tan 15.7 na haramtattun kwayoyi a jihar Kano

    RA’AYIN PREMIUM TIMES: KISAN GILLAR SOJOJIN NAJERIYA: A gaggauta hukunta masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda, domin a raya Sojojin Najeriya

    Kotu ta bada belin maza biyu da suka jibgi wani tsoho bisa zargin ya sace musu gaba

    Ƴan siyasan Najeriya na naɗa makusantan su cikin hukumar zaɓe don su rika samun yadda suke so  – Jega

    Jega ya nemi Tinubu ya tsira da mutuncin sa, ta hanyar sauke ‘yan APC da ya naɗa kwamishinonin zaɓe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    Timipre-Sylva

    TANGARƊA A APC: Kotu ta hana Sylva, tsohon Ministan Fetur tsayawa takarar zaɓen gwamnan Bayelsa

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Kotun Amurka ta umarci Jami’ar Chicago ta bai wa Atiku takardun shaidar karatun Tinubu

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 20, 2023
in Manyan Labarai
0
KAR TA SAN KAR:  Atiku ya taya Tinubu murnar lashe zaɓen fidda-gwanin APC

Wata kotu a Amurka ta umarci Jami’ar Jihar Chicago ta bai wa Atiku Abubakar takardun shaidar karatun Shugaban Ƙasa Bola Tinubu a cikin kwanaki biyu.

A ranar Talata ce 19 Ga Satumba ta bayar da wannan umarni.

Kotun ta Gabacin Illinois, ta umarci Jami’ar Chicago cewa ta bayar da kwafe-kwafen dukkan takardun bayanan da Atiku ya nema.

Mai Shari’a Jeffrey Gilbert na Kotun Majistare ne ya bada umarnin a ranar Talata.

Atiku ya shigar da ƙarar neman kotu ta sa jami’ar ta ba shi takardun tun a ranar 2 Ga Agusta.

Neman takardun dai na daga cikin kwatagwangwamar shari’ar zaɓen shugaban ƙasa na ranar 25 Ga Fabrairu, 2023, wanda Hukumar Zaɓe ta Ƙasa, INEC ta ce Bola Tinubu na APC ne ya yi nasara.

Atiku wanda ya zo na biyu da Peter Obi wanda ya zo na ɗaya, sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓen, kuma su ka garzaya kotu.

Kotun Ɗaukaka Ƙararrakin Zaɓen Shugaban Ƙasa ta jaddada nasarar Tinubu, wanda hakan ya sa Atiku da Obi garzayawa Kotun Ƙoli.

Atiku ya ce ya na so Jami’ar ta ba shi kwafen takardun shaida na Tinubu na asali, domin a Najeriya kwafen shaidar biyu ne ke yawo, kuma sun sha bamban da juna.

Atiku ya ce akwai wanda ke ɗauke da ranar 27 Ga Yuni, 1979 da kuma mai ɗauke da ranar 22 ga Yuni, 1979, dukkan su dai su na ɗauke da shaidar kammala Difiloma da Tinubu ya yi.

Atiku kwafen takardun biyu sun sha bamban, baya ga bambancin rana, akwai bambancin rubutu, bambancin tambari da kuma bambancin sa hannu.

A kan haka ne ya ce don haka idan ba orijinal Tinubu ya bayar ba, to bai cancanta ya tsaya takara ba kenan.

Can a kotun Amurka kuwa, kwana ɗaya bayan ƙarar da Atiku ya shigar ta neman a ba shi kwafen takardun shaidar Tinubu, sai lauyoyin Tinubu su ka nemi kotu ta shigar da Tinubu cikin shari’ar.

Tinubu ya ce batun neman kwafen takardun shaidar na sa da Atiku ke yi bai taso ba, domin maganar ba ta cikin bayanan ƙarar da Atiku ya shigar kan rashin yarda da nasarar Tinubu a Kotun Ɗaukaka Ƙararrakin Zaɓen Shugaban Ƙasa a Najeriya.

Sai dai Atiku ya shaida wa kotun Amurka cewa ai Kotun Ƙoli za ta iya amincewa ya shigar da ƙarin hujjoji kamar yadda Dokar Zaɓen Najeriya ta 2022 ta tanadar.

Kotun Amurka ta ce ta amince da buƙatar Atiku, don haka ta umarci Jami’ar Jihar Illinois ta ba shi kwafen takardun shaidar Difiloma ɗin TInubu a cikin kwanaki biyu, domin ya tantance.

Kwafe-kwafen Takardun Da Jama’ar Illinois Na Tinubu Da Kotu Ta Ce A Gaggauta Bai Wa Atiku:

1. Ainihin kwafen satifiket na kammala Difiloma ɗin TInubu a 1979.

2. Diflomar da Tinubu ya yi kwas a kan ta, a 1979.

3. A haɗa wa Atiku da kwafen shaidar kammala Difiloma na wani daban, wanda ke da irin tambari, hatimi da sa hannu irin wanda na Tinubu ke ɗauke da shi.

Tags: AbujaAmurkaChicagoNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

SHARI’AR GWAMNAN KANO: Abba Gida-gida da NNPP za su ɗaukaka ƙara, ya ce ‘kotu ta zalunce mu’

Next Post

DIPHTHERIA: Sama da mutum 6,000 sun kamu a Kano, mutum 110 a Borno, 21 Bauchi

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
MADARAR SUKUDAYE: Sinadarin da ke tashen kashe matasan Arewa, bayan ya nukurkusar masu da huhu, hanta da zuciya

DIPHTHERIA: Sama da mutum 6,000 sun kamu a Kano, mutum 110 a Borno, 21 Bauchi

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ƴan sanda sun kashe ƴan bindiga biyu a jihar Adamawa
  • ZANGA-ZANGAR ƊALIBAI: Jami’ar ATBU ta dakatar da karatu na tsawon mako guda
  • Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike
  • Kasafin 2024 ya bada fifiko ne wajen jaddada Ajandar Saisaita Najeriya – Idris
  • SHIRIN BUNKASA ILMI: Jarabawar gwaji ba za ta hana mu ɗauki dukkan malaman wucin-gadi ba – Gwamnan Namadi

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.