• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RA’AYIN PREMIUM TIMES: KISAN GILLAR SOJOJIN NAJERIYA: A gaggauta hukunta masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda, domin a raya Sojojin Najeriya

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
September 11, 2023
in Babban Labari
0
RA’AYIN PREMIUM TIMES: KISAN GILLAR SOJOJIN NAJERIYA: A gaggauta hukunta masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda, domin a raya Sojojin Najeriya

‘Yan ta’adda sun nuna tantagaryar zafin rai, taurin kai zunzurutun rashin tsoron yin taho-mu-gama da mutuwa, inda su ka kai wa Sojojin Najeriya mumnunan harin kwanton ɓauna, cikin watan jiya a Jihar Neja. Ƙarin abin haushi da takaicin kuma shi ne ƙumumuwar da suka yi har su ka kakkaɓo jirgin Sojojin Saman Najeriya, wanda aka tura domin kwaso sojojin da ‘yan ta’adda ɗin su ka jikkata, tare da kashe soja 36 a hare-haren biyu.

Ba fa wannan ne karo na farko da aka salwantar da rayukan Sojojin Najeriya a irin wannan yanayin ba. Wannan bala’i dai ya zama wajibi ya zama babban darasi ga sabuwar gwamnati, domin ta san cewa akwai babban ƙalubale a gaban ta.

Sojojin da aka kashe ɗin dai an tura su ne yaƙin kakkaɓe ‘yan ta’adda a Kundu, cikin Ƙaramar Hukumar Rafi a Jihar Neja. Maimakon su kakkaɓo ‘yan ta’addar, sai ‘yan ta’adda ɗin su ka yi masu kwanton-ɓauna, suka kakkaɓe su. Wataƙila wannan abin takaici akwai hannun wasu marasa kishin jami’an tsaro a lamarin.

A harin kwanton-ɓauna dai an halaka soja 14, aka jikkata bakwai. Sai kuma jirgin da ‘yan bindiga su ka kakkaɓo, shi kuma a lokacin ya na ɗauke da waɗanda aka jikkata da gawarwakin waɗanda aka kashe. Nan take gogarman ɗan ta’adda, wani ƙaton ƙauye wai shi Dogo Giɗe, ya ce shi ke da alhakin kakkaɓo jirgin, a wani bidiyon da suka watsa duniya ta gani.

Wannan la’anannen ɗan iska dai abu mafi alheri shi ne a kakkaɓe shi, a shafe shi daga doron ƙasa shi da sauran dandazon ‘yan ta’addar da ke tare da shi a cikin daji.

‘Yanzu ‘yan ta’adda sun kafa sansani mai ƙarfin gaske a Jihar Neja, su na guje wa hare-haren da Sojojin Najeriya ke kai masu ba ƙaƙƙautawa a Arewa maso Gabas.

Waɗannan ‘yan ta’adda sun miƙe ƙafa a dajin Jihar Neja, saboda faɗin yawan daji a jihar, sannan kuma ga shi Neja ta haɗa kan iyaka da Jihar Zamfara, Kaduna, Katsina da Sokoto, waɗanda ‘yan bindigar su na kwarara cikin Jihar Neja kan su tsaye.

Ire-iren waɗannan gaggan ‘yan iska ne suka tsallaka har Kuje a Abuja, su ka karya kurkuku, su ka kuɓutar da kwamandojin Boko Haram 60, kuma suka saki ɗaurarru 800. Su ne dai su ka kashe Zaratan Sojoji Dogaran Shugaban Ƙasa a Bwari, kusa da Abuja a cikin 2022.

Shugaba Bola Tinubu zai riƙa kasancewa ya na kwana, ya na tashi a cikin mafarki, idan ya ce ta irin hanyar da tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya bi, shi ma ita zai bi don ya daƙile ‘yan bindiga.

Baya ga irin maƙudan kuɗaɗen da gwamnatin Buhari ta narkas wajen sayen makamai, jiragen yaƙi, shawarwarin ƙwararru daga manyan ƙasashe, lamarin bai haifar da ɗa mai ido ba.

Sai dai a wani ɓangaren, an ji yadda jami’an leƙen asiri suka bankaɗo yadda wasu kamfanoni 123 da ‘yan canji 33 suka riƙa ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda, kamar yadda Ministan Yaɗa Labarai na lokacin, Lai Mohammed ya bayyana.

Shi ma Ministan Shari’a na lokacin, Abubakar Malami ya fito ya ce za a gaggauta gurfanar da su a gaban shari’a, domin su girbi baƙar aniyar da su ka shuka. Amma abin mamaki, al’ajabi da takaici, har Buhari ya sauka ba a hukunta su ba.

Ba a banza ba a lokacin da gwamnatin Buhari ke jan-ƙafa ta na ƙoƙarin mantawa da batun hukunta masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’addar, Babban Lauya Femi Falana (SAN), ya fito ya zargi Abubakar Malami da “kange masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda, ya ƙi bari a hukunta su, duk kuwa da ƙwararan hujjojin da masu bincike su ka gabatar.”

Irin wannan sakarci, shashanci, sakaci, shirme da shiririta bai kamata a ce ya fito daga ƙasar da ‘yan ta’adda ke ƙoƙarin durƙusarwa ba.

Haɗa kan da aka yi da Amurka da UAE, ya samar da nasarar kama masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda har su 400, cikin 2021, waɗanda ke ƙulla mugun aiki a Najeriya.

Yayin da Najeriya ta yi wasarere daga hukunta waɗanda aka kama a nan ƙasar, ita kuwa UAE sai ta gaggauta hukunta ‘yan Najeriya ɗin da ta kama su na aiko wa ‘yan ta’adda kuɗaɗe zuwa cikin Najeriya.

Waɗanda ta ɗaure sun haɗa da Abubakar Ado Musa, Salihu Yusuf Adamu, Bashir Ali Yusuf, Mohammed Ibrahim Isa, Ibrahim Ali Alhassan da Surajo Abubakar Mohammed.

An kama su da laifin turo wa ‘yan ta’adda Dala 782,000 daga Dubai zuwa Najeriya. Aka ɗaure Salihu Adamu rai-da-rai, Surajo da sauran kuma kowane ɗaurin shekaru goma-goma a kurkuku.

Ya kamata Shugaba Tinubu ya karkaɗe wannan fayil, ya ce a gaggauta hukunta waɗanda aka kama a nan Najeriya.

Amma idan ba a yi haka ba, to ya nuna asarar biliyoyin kuɗaɗe kawai ake yi ma Daloli da sunan yaƙi da Boko Haram da ‘yan bindiga, ga babbar asarar kisan fiye da mutum miliyan 100,000 na fararen hula da sojoji.

Amma ba za a iya yin nasarar kakkaɓe ‘yan ta’adda ba, a lokacin da ake neman taimakon ƙasashen waje, a cikin gida kuma ba a hukunta masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda ɗin.

Irin wannan munafircin ke haifar mana asarar ɗimbin sojoji, tare da sare masu guyawun da dama sun daɗe su na haƙilon wannan yaƙi da ya ƙi ci, ya ƙi cinyewa.

PREMIUM TIMES ta yi amanna da cewa kisan Sojojin Najeriya da ‘yan ta’adda ke yi ya yi yawan da tilas a tashi tsaye a magance matsalar. A datse hanyar da ‘yan ta’adda ke samun kuɗi, tamkar zare masu rai ne.

Amma a ƙyale jaki ana dukan taiki a yaƙi da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga, to tamkar ci gaba ne da tura sojojin mu haka kawai ƙartin banza ‘yan ta’adda na kashe su.

Ya zama tilas gwamnati ta kashe ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga, domin ta raya Sojojin Najeriya.

Tags: 'Yan BindigaAbujaBoko HaramHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Kotu ta ci tarar Kabiru Gaya naira 200,000 kan bata mata lokaci da ya yi na karar Kawu Sumaila da ya kai

Next Post

NDLEA ta kama muggan kwayoyi masu nauyin kilogiram 685, ta ragargaza wuraren siyar da su a Kaduna

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
NDLEA

NDLEA ta kama muggan kwayoyi masu nauyin kilogiram 685, ta ragargaza wuraren siyar da su a Kaduna

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Tinubu ya aika da sunan wanda ya musanya El-Rufai da shi da sunayen wasu mutum uku majalisa don zama ministoci
  • RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci
  • Fasinjoji 40 sun nitse cikin ruwa, bayan kifewar jirgin su a Kogin Yauri
  • DALLA-DALLA: Yadda aka cimma yarjejeniya tsakanin gwamnati da ƙungiyoyin ƙwadago
  • JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.