• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ƘALUBALE GA KISHIN DIMOKRAƊIYYAR TINUBU: Ina Bawa? Laifin me ya yi? Me ake ciki da shi? Me ya hana a gurfanar da shi?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
August 15, 2023
in Babban Labari
0
Majalisa ta yi wa Bawan EFCC tambayoyi kan hada-hadar kudade a zamanin Magu

Ci gaba da tsare dakataccen Shugaban EFCC, Abdulrashid Bawa, ba tare da gurfanar da shi kotu ba, har ma da ci gaba da tsare tsohon Gwamnan CBN, Godwin Emefiele duk kuwa da kotu ta bada umarnin a bada belin sa, hakan ya sa an danƙara babbar alamar tambaya kan iƙirarin kishin dimokraɗiyyar da Shugaba Bola Tinubu ke cewa ya na yi.

Fiye da watanni biyu kenan ake tsare da dakataccen Shugaban EFCC, Abdulrashid Bawa a hannun SSS, a Abuja.

Tun a ranar 14 ga Yuni Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da shi, daga nan kuma SSS suka tsare shi, ba tare da shaida wa duniya irin laifin da ya yi ba. Kuma ba a ce ga dokar da ta bada ikon ci gaba da tsare shi ba tare da gurfanar da shi kotu ba.

Wato kenan dai SSS na tsare da Bawa, tsawon kawanaki 77 kenan bisa umarnin Shugaba Tinubu – watanni biyu har da sati biyu, ba a kai shi kotu ba.

Babban abin ɗaure kai kuwa shi ne, a gefe ɗaya ga Bawa can a tsare, sai Tinubu ya aika da sunan tsohon Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle a matsayin sabbin ministocin sa.

Shi kuma Bawa, dama an dakatar da shi ne tare da kama shi a daidai lokacin da ya ke haƙilon bincikar zargin sace Naira biliyan 70 da Matawalle ya yi.

Sannan kuma wani tsohon Gwamnan Kebbi, Atiku Bagudu wanda ya taimaka wajen lodi da jigilar biliyoyin daloli lokacin mulkin Abacha su na ɓoyewa ƙasashen Turai, shi ma aka bada sunan sa a cikin sabbin Ministocin Tinubu.

Kai jama’a! Yayin da ake cikin aikin tantance sunayen Ministoci a Majalisar Dattawa, sai kuma Tinubu ya jajirce, ya ɗaure wa tsohon Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje gindi, ana naɗa shi Shugaban Riƙo na APC, duk kuwa da cewa har yanzu ba a warware gaskiyar zargin wawurar maƙudan dalolin da aka nuno a bidiyo ya na yi ba.

Kai jama’a! Wai yanzu Ganduje shi ne tauraron kawo canji a APC, jam’iyyar da ta hau mulki a 2015 bisa alƙawarin kawar da cin hanci da rashawa a Najeriya.

Mafi yawan ‘yan Najeriya na kallon naɗa waɗannan mutane da Tinubu ya yi, ɗimbin lada ce ya danƙara wa masu laifi, maimakon ya bari a hukunta su a lokacin da ba su sanye da sulken rigar kariya. Shi kuma mai ƙoƙarin gurfanar da su, sai Tinubu ya yi masa dukan-kabarin-kishiya.

Dama an lura tun daga farkon mulkin Tinubu ya ɓullo da wannan salo na saka wa masu laifi ya naɗa su manyan muƙamai, maimakon a garƙame su. Saboda shi ne ya ɗaure wa tsohon Gwamnan Akwa Ibom, Godswill Akpabio gindi har aka naɗa shi Shugaban Majalisar Dattawa.

Kowa ya san har yau har gobe Akpabio jaɓe-jaɓe ya ke sanye da rigunan zargin satar naira bilyan 108 a lokacin da ya ke Gwamna. Amma a haka tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya kauda kai, ya naɗa shi Ministan Harkokin Neja-Delta.

Babban abin kunya a wancan lokacin, tsohon Shugaban EFCC, Ibrahim Magu na kan binciken Akpabio ne sai tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami ya shirya masa gurungunɗumar da aka cire shi, aka tsare shi, kuma har yau ba a bayyana wa duniya sakamakon rahoton binciken da Gwamnatin Buhari ta yi wa Magu ba.

Kamar Makomar Bawa Kamar Makomar Magu:

Bayan sanarwar da SSS su ka yi cewa Bawa ya kai kan sa hedikwatar su domin a bincike shi, har yau babu wanda ya sake fitowa ko da a cikin mafarki ya shaida wa duniya ga laifukan da ake zargin Bawa ya aikata.

“An gayyaci Bawa ne saboda binciken wasu ababen da ke da alaƙa da shi.” Wannan sanarwar kaɗai ce fa Kakakin SSS, Peter Afunanya ya yi a lokacin. Daga nan kuma shiru ka ke ji.

A ranar Litinin 14 ga Agusta, PREMIUM TIMES ta tuntuɓi Peter Afunanya dalilin ci gaba da tsare Bawa da kuma neman sanin ranar da za a kai shi kotu.
Sai Afunanya ya ce to a tura masa tambayar ta hanyar saƙon ‘tes’. An tura masa, amma har yanzu bai aiko da amsa ba.

Duk Mai Tunanin Tinubu Zai Ceto Dimokraɗiyya Daga Dukan Da Ta Sha, To Mafarki Ya Ke Yi:

Mutane da dama na ganin cewa mafarki ne kawai mutum ke yi idan ma ya na tunanin cewa Tinubu zai ceto ko ya tsaftace dimokraɗiyya daga dattin da shugaban da ya gabace shi ya damalmale ta da shi, to mafarki ne kawai ya ke yi.

‘Tinubu Ya Kashe EFCC Murus, Ba Ta Da Sauran Ƙima’ – Daniel Bwala:

“Tsarin da TInubu ya bi ya kama, ya tsare kuma ya wulaƙanta Bawan EFCC, sannan ya kwashi tulin waɗanda Bawa ke zargi ya naɗa su ministoci wasu ‘yan majalisa, zai kashe EFCC ce murus.” Haka Daniel Bwala, Kakakin Yaƙin Zaɓen Shugaban na PDP, a lokacin zaɓen 2023 ya bayyana.

An sha yin haka a baya. Sai a sauke shugaban EFCC a ce za a bincike shi, amma daga nan shiru ka ke ji.

Tuni dai Babban Lauya Mike Ozekhome ya yi raga-raga da ci gaba da tsare Bawa, ba tare da gurfanar da shi kotu ba, kuma ba a bayyana wa duniya laifin da ya yi ba.

‘Yadda SSS Ke Tsare Mutane Ta Na Take Umarnin Kotu Ke Barazana Ga Dimokraɗiyya, Ba Yujin Mulkin Nijar Ba’ – Mike Ozekhome:

Babban Lauya Ozekhome ya ce SSS ce babbar barazana ga dimokraɗiyyar Najeriya ba juyin mulkin da sojoji su ka yi a Nijar ba.

“Ya kamata Bawa ya kai ƙara kotu a bi masa haƙƙin sa. Idan ma ba shi da lauya, zan iya zuwa na tsaya masa kyauta ba ko sisi. Amma ba zai yiwu a ci gaba da tsare shi haka kawai ba.”

Sai dai kuma wani lauya mai suna Kurtis Adigba ya ce idan ma Bawa ya je kotu, to aikin banza ne, domin ko an ce a sake shi, ya na fitowa a harabar kotu SSS za su iya baɗa wa idon su toka su sake kama shi. Ya ce a ƙasar nan komai na iya faruwa.

Me Ya Sa Ake Ci Gaba Da Tsare Bawa?

Shi dai lauya Adigba ya danganta tsare Bawa da fitowar da ya yi ƙoƙarin binciken Tinubu da Matawalle.

Idan an tuna, a ranar 22 ga Yuni, 2022 lokacin Tinubu ya na takarar shugaban ƙasa, Bawa ya yi wata hira da wata jarida inda ya ce ya na binciken Bola Tinubu.

CIkin Mayu 2023 kuma Bawa ya zargi Matawalle da karkatar da Naira biliyan 70, shi kuma ya zargi Bawa da neman toshiyar bakin dala miliyan 2. Kuma ya ce sai gwamnonin da ke shirin sauka Bawa ke wa barazana. EFCC dai ta ƙaryata zargin.

Har sai da ta kai Matawalle ma cewa, “idan an ce ni ɓarawo ne, to ba wanda zai kama ni har sai an kama sauran ɓarayin tukunna.”

Idan ba a manta ba, sai da Bawa na EFCC ya gayyaci Akpabio a lokacin da ake ta ƙoƙarin cewa shi za a naɗa Shugaban Majalisar Dattawa.

Sannan ɗan taratsi ya kai ƙorafin Tinubu a EFCC, bisa rawar da ya taka a zaɓen 2019, inda ya ciko motocin banki biyu maƙil da kuɗaɗe a jajibirin zaɓe, kuma ba a yi masa komai ba.

Tags: BawaEFCCHausaLabaraiNajeriyaNews
Previous Post

MUƘAMAN FADAR SHUGABAN ƘASA: Tinubu ya naɗa Olusesan Adebiyi Babban Sakataren Fada

Next Post

Yadda Jirgin Sojojin Sama ya yi hatsari ɗauke da sojojin da suka jikkata a Jihar Neja

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Jiragen sojojin saman Najeriya sun yi wa maboyar hatsabibin ɗan bindiga luguden bamabamai a Kaduna

Yadda Jirgin Sojojin Sama ya yi hatsari ɗauke da sojojin da suka jikkata a Jihar Neja

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ba za mu bari a yi mana rinto da rana tsaka ba, mutanen Kaduna mu suka zaɓa – Ashiru
  • TATTALIN ARZIKI: Gwamnatin Tarayya ta tara naira tiriliyan 10.18 a 2022
  • KURUNKUS: Kwamitin Amintattun jam’iyyar NNPP sun kori Kwankwaso daga Jam’iyyar Kwatakwata
  • Kotu ta ci tarar gwamnatin Kano Naira biliyan 30 saboda rusa ginegine ba bisa ka’ida ba
  • Yadda gaggan ‘Yan bindiga da suka addabi Arewa su ka yi taron sulhu da tawagar gwamnatin Tarayya a Katsina

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.