• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

    Masu maular ‘kudaden kama haya’ a hannun Ayu ke hana sasanta rikicin PDP -Wike

    Ministan Abuja ya bada wa’adin gina filaye 189 cikin wata uku, ko ya ƙwace su

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

    Masu maular ‘kudaden kama haya’ a hannun Ayu ke hana sasanta rikicin PDP -Wike

    Ministan Abuja ya bada wa’adin gina filaye 189 cikin wata uku, ko ya ƙwace su

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ICPC ta sake maka tsohon Shugaban JAMB kotu

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 16, 2023
in Rahotanni
0
ICPC ta sake maka tsohon Shugaban JAMB kotu

Hukumar ICPC ta sake maka tsohon Shugaban JAMB da NECO kotu, wannan karon har ma da ‘ya’yan sa huɗu, bisa wata sabuwar tuhumar satar maƙudan kuɗaɗe da azurta kan sa da iyalan sa.

An gabatar da Dibu Ojerinde a ranar Alhamis, a Babbar Kotun Tarayya Abuja, tare da ‘ya’yan sa Mary, Olumide, Adebayo da Oluwaseun.

Akwai kuma kamfanoni shida da aka maka kotun, waɗanda duk an gano mallakar Farfesa Ojerinde ne.

Fayil ɗin shari’ar shi ne mai lamba FHC/ABJ/119/2023.

ICPC ta gurfanar da su a gaban Mai Shari’a Obiora Egwuatu, tun cikin Yuli, 2021 bisa tuhuma 18 a wancan lokacin baya.

PREMIUM TIMES ta buga labarin tuhumar da ake yi masa a Babbar Kotun Minna, Jihar Neja.

Dama kuma akwai wasu kadarorin sa da kotu ta umarci ICPC ta ƙwace kafin kammala shar’a.

Tuhumar Da Ake Wa Ojerinde A Babbar Kotun Minna:

Yadda Tsohon Shugaban Hukumar Jarabawar NECO Da JAMB Ya Kwashe Kuɗaɗen Ɗalibai, Ya Gina Kamfanoni, Gidajen Haya, Gidajen Mai Da Danƙara-danƙaran Makarantun ‘Ya’yan Masu Hali:

Cikin Fabrairu, 2022, wannan jairda ta buga labarin kallo ya koma Babbar Kotun Minna da ke Jihar Neja, inda a ranar Alhamis mai shaida, kuma gogarman taya ɓarawo jidar kuɗaɗe, ya fallasa yadda tsohon Shugaban Hukumar Shirya NECO da JAMB ya mallaki wasu kadarorin Naira miliyan 341.9.

Mai bayar da shaidar mai suna Jimoh Olafunde, ya ce Dibu Ojerinde ya kwashi kuɗaɗen ya kashe su wajen gina kamfanin buga takardu, danƙareriyar makarantar ‘ya’yan masu hali da sauran kadarorin maƙudan kuɗaɗe.

Ojerinde ya yi Shugaban NECO tsakanin 1999 zuwa 2012. Sannan ya yi Shugaban JAMB daga 2012 zuwa 2016.

Bayan saukar sa ne aka naɗa Farfesa Ishaq Oloyede, wanda a shekarar farkon naɗa shi ya tara Naira Biliyan 5. Kafin nan kuwa a zamanin Ojerinde JAMB ba ta taɓa tara sama da Naira miliyan 300 ba.

Mai bayar da shaidar wanda Mataimakin Darakta ne kuma Shugaban Baitilmalin NECO, ya shaida wa kotu cewa, “Mu dai mun riƙa bin duk wata ƙa’ida wajen bayar da kwangiloli. To amma fa mun san abin da ya riƙa faruwa ta ƙarƙashin ƙasa wanda lamari ne da ya fi ƙarfin mu.

“Bari na bada misali, tsakanin 2904/2005, yawancin takardun da aka riƙa bugawa duk an riƙa bayar da kwangilolin ga wasu kamfanoni 17 mallakar wani abokin Farfesa Dibu Ojerinde. Shi ne aka riƙa bai wa duk wata kwangilar buga takardun jarabawar NECO.”

Mai gabatar da shaida ya riƙa bayyana yadda aka riƙa gabzar kuɗaɗe ana biyan kamfanonin da ya ce na bogi ne domin Ojerinde ya kafa kamfanin buga takardu.

An kuma gabatar da kwafe-kwafen takardun shaida ko hujja.

Wannan shari’a daban ta ke da wadda ake yi wa Ojerinde, ta zargin satar Naira biliyan 5.2 a Babbar Kotun Tarayya, Abuja.

Satar Naira Biliyan 5:2: Yadda Mai Bada Shaida Ya Fallasa Yawan Kamfanoni Da Maka-makan Gine-ginen Da Tsohon Shugaban Hukumar NECO Da JAMB Ya Mallaka:

A ci gaba da shari’ar tsohon Shugaban Hukumar NECO da JAMB, Dibu Ojerinde da ake yi, wani mai bada shaida wanda Hukumar ICPC ta gabatar a kotu, ya shaida wa Mai Shari’a yadda Ojerinde ya mallaki manyan kamfanoni da maka-makan gidaje, daga cikin naira biliyan ɗin da ake tuhumar su salwanta a hannun sa.

Wannan mai bayar da shaida na farko dai ya fara bayar da shaidar sa, yayin da ƙoƙarin daidaitawa ta hanyar ‘plea bargain’ ba ta yiwu ba.

‘Plea bargain’ shi ne ɓarawon gwamnati ya amince ya saci kuɗin, kuma zai mayar da su. Saboda haka kotu za ta yi masa sassaucin hukunci.

An dai yi ƙoƙarin wannan tattauna batun ‘plea bargain’ a ranar Laraba.

Mai Gabatar da ƙara ya shaida wa Mai Shari’a a Babbar Kotun Tarayya ta Abuja cewa tsohon Rajistaran JAMB ya mallaki manyan kantama-kantaman kadarori na maka-makan gidaje da kanfanoni a lokacin da ya ke Rajistara na JAMB.

Peter Oyewole, wanda garin su ɗaya da Ojerinde, ya shaida wa kotu cewa ya yi aiki ƙarƙashin Ojerinde a matsayin lauyan sa. Ya ci gaba da bayar da shaida kan abin da ya san Ojerinde ya saya da naira biliyan 5.2 ɗin da ake tuhumar sa da sacewa.

Tun a cikin watan Yuli 2021 ne ICPC ta gurfanar da shi kotu, inda ake tuhumar sa da laifuka 18 da suka ƙunshi satar naira biliyan 5.2

ICPC ta ce ya saci kuɗin tun daga lokacin da ya ke Rajistara na NECO har zuwa lokacin da ya ke Shugaban JAMB.

Idan ba a manta ba, cikin watan Afrilu 2020, PREMIUM TIMES Hausa ta buga cewa ICPC ta ƙwace kadarorin biliyoyin nairori daga hannun Ojerinde, waɗanda suka haɗa da makarantu masu zaman kan su, gidajen mai, gidaje a jihohin Kwara da Oyo, waɗanda ya mallaka ta hannun ‘yan-kore a Ilorin, Ibadan da Ogbomoso.

Akwai kuma wasu a Ile Ife a Jihar Osun da kuma Abuja.

A ranar Talata Ojerinde ya nemi Kotu ta ɗage Shari’a zuwa kwana ɗaya, domin a ba shi damar ƙulla yarjejeniyar ‘plea bargain’.

Sai dai kuma an ci gaba da shari’ar a ranar Laraba, yayin da lauyan ICPC Ebenezer Shogunle ya sanar wa kotu cewa yarjejeniyar ba ta yiwu ba.

Daga nan ne Oyewole ya ci gaba da shaida wa kotu yadda shi da Ojerinde suka riƙa kafa kamfanoni da kuma sayen manyan kadarori na shi Ojerinde ɗin, a lokacin ya na Rajistaran NECO da kuma Shugaban JAMB, shi kuma Oyewole ya na lauyan sa.

Ya ce baya ga kamfanoni takwas da manyan gidaje da gidajen mai, har tulin hannayen jari Ojerinde ya saya a bankuna.

Za a ci gaba da shari’ar a ranakun 4 da 5 Ga Afrilu, bayan an damƙa wa kotu kwafe-kwafen takardun shaidu na rasiɗai da satifiket na shaidun mallakar kadarori a lokacin gabatar da shaidar.

Tags: AbujaDibu OjerindeGidajen HayaGidajen MaikamfanoniNECONewsObiora EgwuatuOjerindePREMIUM TIMES
Previous Post

Ƙungiyar ASUU da SSANU sun gano ɓaraka a Shirin Bai Wa Ɗalibai Ramce

Next Post

Magidanci ya roki kotu ta raba shi da matar sa, ta ishe shi

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Woman

Magidanci ya roki kotu ta raba shi da matar sa, ta ishe shi

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ZARGIN KARKATAR DA KUƊAƊEN ALAWUS NA ƘANANAN SOJOJI: Kakakin Sojoji ya ƙaryata haka, ya yi karin haske a kai
  • RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja
  • A yi biris da Yadda Gwamnatin Zamfara ke siyasantar da matsalar tsaro – Minista
  • RA’AYIN PREMIUM TIMES: Rigimar Gwamnatin Tarayya da Ƙungiyar Ƙwadago abin damuwa ce matuƙa
  • Mutum sama da 7000 sun kamu da cutar diphtheria, cutar ta yi ajalin mutum 453

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.