• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

SHUGABANCIN MAJALISA: ‘Yan Majalisa sun yi fatali da tsarin karɓa-karɓar da Gwamnonin APC su ke so a bi wajen zaɓen shugabanni

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
April 23, 2023
in Babban Labari
0
KASAFIN 2022: Sanata Lawan ya damu da wawakeken giɓin da aka samu

Wasu mambobin Majalisar Wakilai ta Tarayya sun soki tsarin karɓa-karɓar da Gwamnonin APC ke so a bi wajen zaɓen Shugabannin Majalisar Dattawa da na Tarayya Zango na 10.

A wata tattaunawa da aka yi da Akin Alabi, ɗan APC daga Oyo da kuma Rolland Igbakpa, ɗan PDP daga Delta, sun ce zai yi wahalar gaske bayar da manyan muƙaman majalisar dattawa da ta tarayya ga yankunan Arewa, bisa la’akari da cewa Bola Tinubu da Kashim Shettima sun ci zaɓe a ƙarƙashin tikitin Muslim-Muslim.

Da ake tattaunawa da su a shafin Tiwita ɗin PREMIUM TIMES dangane da yadda Majalisar Tarayya Zango na 10 Za Ta Kasance, sun ce amma dai maganar gaskiya idan aka dubi yadda aka yi Muslim-Muslim a APC, kuma sannan aka yi la’akari da wasu batutuwa na siyasa, to maganar a bayar da masu manyan muƙamai ga Arewa bai ma taso ba.

Yadda Gwamnonin APC Ke So A Raba Muƙaman Shugabancin Majalisar Dattawa Da Ta Tarayya:

Cikakken bayanin yadda za a bi tsarin karɓa-karɓa a zaɓi shugabannin Majalisar Dattawa da na Tarayya:

Ƙungiyar Gwamnonin APC sun rubuta wa Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu wasiƙar roƙon ya gaggauta shiga tsakani ta yadda za a zaɓi shugabannin Majalisar Dattawa da shugabannin Majalisar Tarayya, wato Majalisar Wakilai ta Ƙasa a bisa tsarin karɓa-karɓa.

Sun rubuta takardar ce tare da nuna damuwar cewa akwai buƙatar a samu daidaiton raba-daidai bisa adalci a shugabancin majalisun biyu, domin akwai wasu ‘yan takarar da su ka nuna maitar su a fili, har su ke ƙoƙarin sayen kowace ƙuri’ar ɗan majalisa ɗaya kan dala 500,000 zuwa dala miliyan 1.

Karɓa-karɓa: Yadda Gwamnonin APC Su Ka Tsara Rabon Muƙaman Shugabannin Majalisar Dattawa Da Ta Wakilan Tarayya:

1. Ya kamata a bai wa Kudu maso Gabas ko Kudu maso Kudu Shugaban Majalisar Dattawa.

2. Shugaban Majalisar Dattawa ya kasance Kirista ne daga Kudu maso Kudu, ko Kudu maso Gabas, ko kuma Arewa Ta Tsakiya (North Central).

3. Ya kamata Kakakin Majalisar Wakilai ta Tarayya ya fito daga Arewa maso Yamma, ko Arewa ta Tsakiya (North Central).

4. Muƙaman Shugaban Masu Rinjaye da Mataimakin Masu Rinjaye a bayar ga ‘yan takarar da su ka janye a Majalisar Dattawa da Majalisar Wakilai ta Tarayya.

5. Muƙamin Bulaliyar Majalisar Dattawa da Bulaliyar Majalisar Wakilai ta Tarayya a bayar ga ‘yan takarar neman muƙaman waɗanda aka roƙa su ka janye da lalama.

6. A bai wa Arewa Ta Tsakiya ko Arewa maso Yamma muƙamin Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa.

7. A bai wa Kudu maso Gabas ko Kudu maso Kudu muƙamin Mataimakin Kakakin Majalisar Wakilai ta Tarayya.

Wasiƙar Gwamnonin APC Ga Tinubu: Abubuwan La’akari Wajen Zaɓen Shugabannin Majalisar Dattawa Da Ta Wakilan Tarayya:

8. Kafin a bai wa wata shiyya muƙami, a yi la’akari da irin gudummawar da ta bayar wajen samun ƙuri’u a zaɓen shugaban ƙasa.

9. Amma kuma za a iya yin la’akari da neman janyo wani yanki a jika, duk da bai bayar da wata gudunmawar a zo a gani ba, sai a rataya masa wani muƙami, don ya ji a jikin sa cewa ba a maida shi saniyar-ware ba.

10. Matsayar mu a kan Shiyyar Kudu maso Gabas ita ce, yankin bai taɓuka abin ƙwarai a zaɓen shugaban ƙasa ba. Shi ne ma yankin da APC ta fi samun mafi ƙarancin ƙuri’u.

11. Jihohi biyu kaɗai APC ke da Gwamna a Kudu maso Gabas, wato Ebonyi da Imo. To su ɗin ma babu tabbacin ɗorewar su a ƙarƙashin APC. Saboda cikin Nuwamba za a yi zaɓen gwamna a Imo. Kuma zaɓen mace ce da ciki, babu tabbacin ɗan da za ta haifa zai fito da rai ko babu.

12. Wajen rabon muƙamai kamar Shugaban Majalisar Dattawa da na Majalisar Wakilai ta Tarayya, a yi la’akari da muƙamin ɗan takara a majalisa. Saboda haka banda sabbin-shigar majalisa a wannan takarar, wato kamar irin su Gwamna Dave Umahi na Ebonyi da Adams Oshiomhole zaɓaɓɓen sanata.

13. Yankin Arewa maso Yamma ya cancanci a ba shi babban muƙami a Majalisa, saboda ya fi kowane yanki bayar da gagarimar gudummawar ƙuri’u. Sannan kuma idan bai samu ba, to yankin zai ce daga saukar Shugaba Muhammadu Buhari ɗan yankin, har APC ta maida shi saniyar-ware kenan.

14. Ya kamata a fahimci cewa APC na da Sanatoci 57 daga cikin 109. Amma akwai zaɓukan sanatoci 5 da ba su kammalu ba.

15. APC na da Wakilan Majalisar Tarayya 162, sauran jam’iyyun hamayya su 7 na da jimlar Wakilai 163. Amma akwai sauran wakilai 31 da za a yi zaɓukan da ba su kammalu ba a kan gurabun su.

16. Masu takarar shugabancin Majalisar Dattawa sun haɗa da: Barau Jibrin (Kano), Abdul’aziz Yari (Zamfara), Dave Umahi (Ebonyi), Orji Uzor Kalu (Abiya), Godswill Akpabio (Akwa Ibom) da Sani Musa (Neja).

17. Masu takarar Kakakin Majalisar Tarayya akwai: Mataimakin Kakakin Majalisar Tarayya na yanzu, Idris Wase (Filato), Yusuf Gagdi (Filato), Muktar Betara (Barno), Sada Soli (Katsina), Tunji Awoniyi (Kwara), Abubakar M. (Jigawa), Ben Kalu (Abiya), Miriam Onucha (Imo), Tajuddeen Abbas (Kaduna) da Aminu Jaji (Zamfara).

18. Mu na kira ga Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasa ya yi ganawar gaggawa tare da Mataimakin Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasa, Sanatoci da Mambobin da ke kan kujera, Zaɓaɓɓun Sanatoci da Zaɓaɓɓun Mambobi, Gwamnonin APC da Zaɓaɓɓun Gwamnonin APC da kuma Shugabanin Zartaswar APC domin a shata layin da a za a bi a fitar da shugabannin majalisun biyu cikin ruwan sanyi.

Sai dai kuma ba a sani ba ko tun daga 8 Ga Afrilu da Gwamnonin APC su ka rubuta wa Tinubu wasiƙar, shin ta je wurin sa ko a’a. Tinubu dai ya na ƙasashen Turai ya na hutu.

Tags: AbujaHausaLabaraiMajalisaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Daura Zan Koma Na Yi Zama Na, Idan naga za a matsa min kuma, dama muna kusa da Nijar – Buhari

Next Post

SIYAN KURI’A DALA MILIYAN 1: ‘Ƙarya gwamnoni su ke yi

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
KASAFIN 2022: Sanata Lawan ya damu da wawakeken giɓin da aka samu

SIYAN KURI'A DALA MILIYAN 1: 'Ƙarya gwamnoni su ke yi

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati
  • Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki
  • TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna
  • Gwamnatin Kano ta hana lika fastoci a ginegine a fadin jihar
  • Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 58, sun kama wasu 161 a cikin makonni biyu a yankin Arewacin Najeriya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.