• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

‘Dalilan da su ka sa Amaechi ya yi silar cire ni daga Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa’ – Hadiza Bala-Usman

Aisha YusufubyAisha Yusufu
April 11, 2023
in Babban Labari
0
‘Dalilan da su ka sa Amaechi ya yi silar cire ni daga Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa’ – Hadiza Bala-Usman

Tsohuwar Babbar Daraktar Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa, Hadiza Bala Usman, ta fitar da littafin da ta wallafa, wanda a cikin sa ta bayyana rikita-rikitar da ta kai har aka cire ta daga shugabancin hukumar a cikin 2021.

A cikin littafin mai suna “Stepping on Toes: Aiki Na a Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa”, Hadiza ta zargi tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi da kitsa silar cire ta daga ofis, cikin Fabrairu, 2022, saboda kawai ta ƙi riƙa yi masa ihisani da alfarmar da bai cancanta ba bisa ƙa’ida.

An dakatar da Hadiza tun cikin Mayu 2021, saboda Amaechi ya yi zargin ta kasa saka kuɗaɗen harajin tashoshin jiragen ruwa har Naira biliyan 165 a Asusun Tara Harajin Gwamnatin Tarayya.

Bayan dakatar da ita, Amaechi ya kafa kwamitin bincike, wanda ya shafe watanni 9 ya na aiki, amma ba a kama Hadiza da laifin ƙin zuba kuɗin haraji a Asusun Gwamnatin Tarayya ba. Sai dai kuma duk da haka, Buhari bai maida ta kan muƙamin ta ba.

Hadiza ta ce Ameachi ya ce ba ya son aiki da ita a NPA, saboda haka ki dai ta kama gaban ta ko kuma ta je kotu kawai ta ƙalubalanci dakatarwar da ya yi mata.

“Amaechi ya shaida wa wani mutum da ya yi ƙoƙarin sasanta mu cewa wai na cika son kai na, wai ban yi masa alfarmar komai a Hukumar NPA ba, kuma wai ko kyautar alfarma ta murnar zagayowar ranar haihuwar sa ban yi masa ba.” Inji Hadiza.

Akwai zarge-zarge da dama kan Amaechi a cikin littafin, wanda a na sa ɓangaren ya ce idan ya kammala karance shi kakaf, zai maida martani dalla-dalla.

WAIWAYE: Yadda Kwangilolin Biliyoyin Nairori Su Ka Haɗa Amaechi Da Hadiza Bala Ƙaƙudubar Rikici A NPA:

Ashe dai kwatagwangwamar rikicin kwangilolin biliyoyin nairori ne su ka hada dakatacciyar Shugabar Hukumar Tashoshin Ruwa Hadiza Bala rikici ita da ogan ta, Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi.

Wasu gangariyar kwafen takardun da PREMIUM TIMES HAUSA ta damke a matsayin hujja, sun nuna cewa watanni kadan kafin dakatar da Hadiza a makon da ya gabata, ta tafka kadabolon rikici ita da Amaechi, kan wata gawurtacciyar kwangila.

Kakudubar rigima ta harde a tsakanin su, har sai da ta kai Ofishin Tantance Hakikanin Farashin Kwangila (BPP), Ministan Shari’a Abubakar Malami da Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Ibrahim Gambari duk sun sa baki a rigimar.

Gambari ya aika wa Amaechi da Hadiza da umarni daga Shugaba Muhammadu Buhari, kuma ya nemi shawara daga waje, domin sasanta lamarin.

Hadiza wadda aka dakatar da ita tare da Minista Amaechi ya yi ikirarin cewa ta kasa cike gibin naira biliyan 165 da su ka kamata ta zuba asusun Gwamnatin Tarayya, ta maida raddin cewa lissafin da Amaechi ya dogara da shi, lissafi ne amma na dawakan-Rano.

Gurungunduma Da Kwatagwangwamar Kwangilar Da Ta Hada Amaechi da Hadiza Bala Zare Wa Juna Idanu:

Dalla-dallar abin da PREMIUM TIMES HAUSA ta gani da idon ta, wato akwai wata narkekiyar kwangila wadda NPA ta rubuta wa Hukumar Tantance Tantagaryar Adadin Kudaden Kwangila (Bureau of Public Procurement, wato BPP), inda ta nemi a zabi kamfani daga cikin wasu kamfanoni 9 da su ka nemi kwangilar aikin yashe gaba da gangar bakin mashigar jiragen ruwa a gefen teku a Lagos. Bonny, Warri da Gundumar Excravos.

PREMIUM TIMES HAUSA ta gano cewa kudaden wannan kwangila sun kai naira biliyan 65. Kwangilar yasar rairayi da dagwalon kwatamin gefen tekun Lagos ta kai naira biliyan 31. Ita kuma kwangilar yasar rairayi da dagwalon kwatami a Tashar Ruwa ta Bonny, ta kai naira biliyan 34.

NPA ta ce ta nemi bin tsarin zaben kamfanin da ya dace ya yi aikin, saboda yanayin irin aikin. Sannan kuma kwangilar aikin hada-ka da ake yi tsakanin Kamfanin Kula da Yasar Yashi na Lagos, LPCMC da na Bonny, wato BCN, duk wa’adin cikar aikin su ya kare cikin Disamba, 2019 da kuma Yuni 2020.

Hukumar Tantance Tantagaryar Adadin Farashin Kudaden Kwangila, BPP ta amince da tsarin da NPA ta ce a bi wajen bayar da kwangilar.

Katsalandan Daga Amaechi:

Amincewar ke da wuya sai Amaechi ya ce bai yarda da tsarin da aka bi ba, kuma nan take ya soke kwangilar, sannan ya ce kamfanin da ke kan kwangilar wadda wa’adin ta ya cika, to a kara masa wa’adin shekara daya.

Amaechi ya ce ya yi haka ne bisa shawarar da ya ce BPP ta Hukumomin Gwamnati sun bayar, bisa dalili na barkewar cutar korona.

Ita kuma Hadiza ta rubuta a cikin wani bayani cewa Minista Amaechi ya yi korafin cewa an maida shi saniyar-ware wajen tsara bayar da kwangilar, kuma ya nuna damuwa dangane da zunzurutun kudaden da aka ware don biyan kwangilolin.

Sannan kuma Hadiza ta ce kamfanonin da Amaechi ya ce a kara wa wa’adin shekara daya, sun shafe shekaru 15 su na wannan aiki. Ga shi kuma wa’adin su ya kare a Agusta.

Sannan kuma Hadiza ta ce babu wani dalili da Minista Amaechi zai kafa hujja da cutar korona domin dukkan aikin tantance kwangilolin ta sakon kar-ta-kwana na tsarin aiken ‘courrier’ aka yi shi.

Daga nan sai ta ce idan Amaechi bai gamsu da kwangilar ba, zai iya umartar NPA a ka’idance ta soke kwangilar sannan ta kara wa kamfanonin da wa’adin su ya kare shekara daya.

Cikin wata wasika a ranar 2 Ga Yuni, 2020, ana tsakiyar korona, Ma’aikatar Sufuri ta umarci NPA ta janye sanarwar neman kamfanonin da za a bai wa kwangilar aikin yashe rairayin.

Wani Daraktan Kula da Harkokin Shari’a da Barutuwan Koru na Ma’aikatar Sufuri, mai suna Pius Oteh ne ya sa wa takardar hannu.

Kuma ya umarci NPA ta kara wa kamfanonin da ke kan aikin yashe rairayi da dagwalon gefen teku wa’adin shekara daya.

Nan take NPA ta bi umarnin da Ma’aikatar Sufuri ta bayar.

“Mu Ke Da Ikon Soke Kwangila, Ba Ma’aikatar Sufuri Ba” – BPP

Ganin umarnin da Minista Amaechi ya bai wa NPA, sai Hukumar BPP ta rattaba cewa, “akwai fa ayyukan da cutar korona ba za ta hana aiwatar da su ba, kuma BPP din ce ke da iznin soke kwangiloli ba Ma’aikatar Sufuri a karkashin Amaechi ba.”

USA: BPP Ga NPA: “Ba Ma’aikatar Sufuri ke da hakkin soke kwangila ba, hakkin Hukumar BPP ne. Maimakon a soke kwangila, a kara wa’adin watanni shida, yadda zai zamana an samu bin tsarin tallata masu sha’awar yin kwangila kamar yadda kasashen duniya su ka tsara cewa a rika bi.

“Amma idan Hukumar NPA na ganin cewa soke kwangilar shi ne mafi alheri ga kasar nan da daukacin jama’ar ta, to za ta iya dakatar da kwangilar.”

Hukumar NPA karkashin Hadiza Bala ta saki umarnin Minista Amaechi ta bi umarnin Hukumar BPP. Ta ci gaba da tallata neman ‘yan kwangilar da kamfanonin da za su shiga takarar neman aikin kwangilar, wato ‘bidding’ kenan a Turance.

Sai dai kuma ana cikin aikin tantance kamfanonin ne aka dakatar da Hadiza Bala daga shugabancin NPA, tare da kafa mata kwamitin bincike.

PREMIUM TIMES HAUSA ta gano cewa an samu sabani kuma tsakanin Amaechi da Hadiza Bala dangane da gaban-gabarar da Hadiza din ta yi ta soke ayyukan da Intels, kamfanin Atiku Abubakar ke yi a Tashoshin Jiragen Ruwa.

PREMIUM TIMES HAUSA ta gano cewa Minista Amaechi bai goyi bayan a kori Intels ba, amma Hadiza ba ta bi turba daya da ministan ba.

Tags: AMaechiBPPHadiza Bala UsmanHausaIbrahim GambariLabaraiLagosLPCMCNPAPius OtehPREMIUM TIMES
Previous Post

SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Zabari, ƙugiya da majaujawar da APC ta rataya wa Peter Obi a cikin kotu

Next Post

Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

Aisha Yusufu

Aisha Yusufu

Next Post
Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ganduje ya bar wa Kano bashin Naira biliyan 241, Abba ya ce zai bi ya gano hanyoyin da aka ciwo bashin
  • Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare
  • JAWABIN BANKWANA: Ba a taɓa gwagwagwar zaɓen shugaban ƙasa kamar na 2023 ba – Buhari
  • JIGAWA A HANNUN BADARU: Yadda shekaru takwas na mulkin APC ya kasa rage katutun talauci da fatara
  • BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.