• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tinubu ya aika da sunan wanda ya musanya El-Rufai da shi da sunayen wasu mutum uku majalisa don zama ministoci

    Majalisar dattawa ta amince da naɗin Abbas Lawal, da wasu uku su zama ministoci a Najeriya

    Za a sheka ruwan sama kamar da bakin kwarya cikin kwanaki uku masu zuwa a jihohi 18 a Najeriya – NiMet

    Za a sheka ruwan sama kamar da bakin kwarya cikin kwanaki uku masu zuwa a jihohi 18 a Najeriya – NiMet

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tinubu ya aika da sunan wanda ya musanya El-Rufai da shi da sunayen wasu mutum uku majalisa don zama ministoci

    Majalisar dattawa ta amince da naɗin Abbas Lawal, da wasu uku su zama ministoci a Najeriya

    Za a sheka ruwan sama kamar da bakin kwarya cikin kwanaki uku masu zuwa a jihohi 18 a Najeriya – NiMet

    Za a sheka ruwan sama kamar da bakin kwarya cikin kwanaki uku masu zuwa a jihohi 18 a Najeriya – NiMet

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ƘAƘUDUBAR SHARI’AR CANJIN KUƊI: Gwamnati ta nemi mu sasanta, mun ƙi yarda – Gwamna El-Rufai

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
February 16, 2023
in Labarai daga Jihohi
0
Musu hana ruwa gudu a fadar shugaban kasa na kitsa tuggun yadda za a samu matsala a zabe, a nada gwamnatin rikon kwarya – El-Rufai

Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya ce wasu jami’an gwamnatin tarayya sun kira shi a waya, kuma sun kira wasu gwamnonin, su na so a sasanta shari’ar da mu ke gwabzawa a wajen kotu.

Sai dai El-Rufai ya ce ya ƙi karɓar tayin da Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta yi masu, inda ta ce ta bada zaɓin a ci gaba da karɓar tsoffin naira 200 har zuwa 10 Ga Afrilu, amma gwamnonin da su ka kai ƙara su janye.

Cikin wata sanarwa da Kakakin Yaɗa Labarai na El-Rufai, wato Muyiwa Adekeye ya fitar a ranar Laraba, ya ce rahoton da wata jarida ta buga cewa wai Gwamnonin Najeriya sun gana har kusan asubahin ranar Laraba su da gwamnatin tarayya, ba gaskiya ba ne.

Ya ce ba a yi wata ganawa tsakanin su ba. Maimakon haka, wasu jami’an gwamnatin tarayya sun kira shi, su ka miƙa tayin cewa za a bar tsoffin naira 200 a ci gaba da karɓar su har nan da wata biyu, amma gwamnonin da su ka kai ƙara su janye.

Ya ce gwamnatin tarayya ta yi iƙirarin wai tuni ta lalata kuma ta ƙone dukkan tsoffin kuɗaɗe na naira 500 da Naira 1000 waɗanda ta rigaya ta karɓe daga hannun jama’a. Sun ce CBN ne ya ƙone kuɗaɗen.

El-Rufai ya ce shi bai yarda CBN ya ƙone ko ya lalata dukkan tsoffin naira 500 da 1000 ɗin da aka karɓa daga hannun mutane ba.

El-Rufai ya ce sun ƙi amincewa saboda a dawo ana amfani da tsoffin naira 200 ba zai magance gagarimar matsalar ƙuncin rayuwar da ‘yan Najeriya su ka shiga a sakamakon canjin kuɗaɗe ba.

Idan ba a manta ba, gwamnoni sun fusata kwanan baya sun bayyana cewa:

‘Ƙwace Emefiele Ya Yi Wa ‘Yan Najeriya, Ba Canjin Kuɗi Ba:

Gwamnonin Najeriya sun ce Babban Bankin Najeriya ba wata basira ba ce da ya ƙirƙiro sauya launin kuɗi, sai kawai ƙwace ne ƙiriƙiri bankin ya yi wa kuɗaɗen jama’a, ya tara ya kimshe a hannun sa.

Gwamnonin Najeriya sun ce CBN ya gaggauta janye wa’adin da zai daina amsar tsoffin kuɗi, a ƙyale kowa ya ji da abin da ya ishe shi.

Sun bayyana haka a taron ganawa da su ka yi a Abuja ranar Asabar.

‘Ƙwacen kuɗi Emefiele ya yi wa jama’a ba canjin kuɗi ba’ -Gwamnonin Najeriya:

Cikin sanarwar da aka fitar bayan taron, gwamnonin sun ce “CBN abin da CBN ke ci gaba da yi, ba canjin kuɗi ba ne, ƙwacen kuɗaɗe ne kawai da rana tsaka su ke yi wa jama’a. Amma wannan tsiya da ba ta yi daidai dokar musayar kuɗaɗe ta Sashe na 20(3) na Doka wadda CBN ya ginu a kai, ta shekarar 2007.

“Ƙwacen kuɗaɗe ne mana domin an ƙwace kuɗaɗen jama’a, su kuma waɗanda ke sabbi babu su kwata-kwata babu alamar su. Waɗanda aka ce an buga ba su wadata ba.

Wannan kakkausan bayani na ƙunshe ne a cikin takardar bayan taron da Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya, Gwamna Aminu Tambuwal na Sokoto ya sa wa hannu.

Gwamnonin sun cimma wannan matsayar ce ganin irin halin ƙuncin da aka jefa ‘yan Najeriya ba rashin kuɗi, musamman ma
talakawa.

Gwamnonin na Najeriya sun gargaɗi CBN cewa wannan bahangurɓar canjin kuɗi za ta haifar da karayar tattalin arzikin Najeriya.

Sun ce fito da wannan tsarin taƙaita hada-hada da takardun kuɗaɗe ba abu ne da zai yi tasiri yanzu-yanzu a ƙasar nan kamar ɗibar wuta ba.

Sun ce idan ba a yi da gaske an shawo kan lamarin ba, to CBN zai kawo mummunan ruɗani ga tattalin arzikin Najeriya, wanda idan ya karye, to ɗora shi sai fa maɗoran asali.

A ranar Laraba ce kuma Kotun Ƙoli ta ɗaga shari’a, ta bar ‘yan Najeriya a duhu.

Kotun Ƙoli ta ɗage sauraren ƙarar da Gwamnatin Tarayya ta shigar, inda ta ƙalubalanci gwamnonin APC uku waɗanda su ka nemi a ƙara wa’adin karɓar tsoffin kuɗaɗe daga hannun ‘yan Najeriya.

A ranar 8 Ga Fabrairu aka shigar da ƙarar, inda Kotun Ƙoli ta ce za a zauna ranar Laraba, 15 Ga Fabrairu.

A zaman na ranar Laraba, alƙalai bakwai na Kotun Koli ne su ka zauna sauraren shari’ar, wadda dukkan gwamnonin uku da su ka kai ƙarar sun halarta.

Sai dai kuma an ɗage sauraren zuwa ranar 22 ga Fabrairu, amma kuma kotun ba ta ce a ci gaba da karɓa ko kada a ci gaba da karɓa ɗin ba.

Mutane sun shiga ruɗu, domin kafin zaman kotun na ranar Laraba, an yi tsammanin jiran ko ita Kotun Ƙoli ɗin za ta yanke hukuncin daina karɓa kwata-kwata, ko kuma ci gaba da karɓa kawai.

Jama’a na ƙara shiga ruɗu ganin yadda a wasu jihohin mutane ke kwana kan layin cirar kuɗi a ATM, ga kuma an daina karɓar tsoffin kuɗaɗe, waɗanda tuni CBN ya fitar da tsarin yadda mai tsoffin kuɗi zai maida su CBN ɗin.

Wannan jarida ta ruwaito Emefiele a ranar Talata ya ce, “ba ruwa na da umarnin Kotun Ƙoli, duk mai tsoffin kuɗi a hannu ƙaranga ya ke riƙe ba naira ba”.

Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya ce babu ruwan sa da umarni ko hukuncin da Kotun Ƙoli ta yanke a makon da ya gabata, ko wanda za ta yanke a ranar 15 Ga Fabrairu.

Ya ce duk wani mai riƙe da tsoffin kuɗin Naira 200, 500 da kuma 1000, to ba shi da bambanci da mai kayan ƙarangar takardar tsire, domin ba zai iya hada-hada da kuɗin a yanzu ba.

Ya faɗi haka ne a ranar Talata, lokacin da ya kai ziyara Ma’aikatar Harkokin Waje, a Abuja.

A ranar 8 Ga Fabrairu Kotun Ƙoli ta ƙara kwana bakwai daga wa’adin 10 Ga Fabrairu wanda Emefiele ya ƙara lokacin da ya ziyarci Shugaba Muhammadu Buhari a Daura.

Sai dai kuma tun bayan da Kotun Ƙoli ta yi ƙarin wa’adin, CBN ba ta yi magana ba, sai yau, jajibirin ranar ƙarewar wa’adin, kafin a ji abin da Kotun Ƙoli za ta zartas kuma ranar Laraba, 15 Ga Fabrairu.

A ranar Litinin dai mafi yawan masu manya da ƙananan kasuwanci sun daina karɓar tsoffin kuɗaɗe. Amma lamarin ya fi muni a ranar Talata.

A ranar Talata ɗin ce kuma Emefiele ya bayyana cewa CBN ba zai ƙara ko kwana ɗaya daga tsohon wa’adin da ya bayar ba.

“To ai yanzu lamarin ya yi sauƙi sosai, tunda bankuna sun fara biyan mutane kuɗaɗe a kan kanta. Kuma masu POS su ma su na biyan kuɗaɗen.” Inji Emefiele.

“Saboda haka babu buƙatar a ƙara ko da wa’adin rana ɗaya kuma daga 10 ga Fabrairu.”

Emefiele ya zargi wasu ‘yan siyasa da laifin ɓoye sabbin kuɗaɗe.

“Wasu shugabannin mu su na sayen sabbin kuɗaɗe su na ɓoyewa, su na kimshewa saboda wasu dalilai. Ba na son bayyana abin da za su yi da kuɗin.” Inji Emefiele.

Tags: AbujaEl-RufaiHausaNajeriyaNews
Previous Post

CANJIN KUƊI: Duk da tsananin da ake fuskanta, gwamnati ta fara samun nasarorin dalilin sauya launin kuɗi – Buhari

Next Post

Najeriya na bukatar mutum irin Tinubu cikin gaggawa – Wike

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Najeriya na bukatar mutum irin Tinubu cikin gaggawa – Wike

Najeriya na bukatar mutum irin Tinubu cikin gaggawa - Wike

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SACE ƊALIBAN DUTSINMA: Mun kama ɗaya daga cikin wanda suka kitsa sace ɗaliban Jami’a – Ƴan sanda
  • Shugaban VON ya soki Atiku kan ƙumajin karɓo satifiket ɗin TInubu na Jami’ar Chicago
  • Majalisar dattawa ta amince da naɗin Abbas Lawal, da wasu uku su zama ministoci a Najeriya
  • MUTUWAR MAWAƘI MOHBAD: Naira Marley ya kai kan sa hannun ‘yan sanda
  • ‘A shiga karkara a bai wa majiya ƙarfi makamai su tari ‘yan bindiga gaba-da-gaba’ – Majalisar Tarayya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.