• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Kotu ta yanke wasu ‘yan bindiga dake yin farfesu da kayan cikin mutane hukuncin mutuwa ta hanyar rataya

    HATTARA JAMA’A: Ana yaɗa labarun Ƙarya akan Tinubu

    HATTARA JAMA’A: Ana yaɗa labarun Ƙarya akan Tinubu

    RIGIMAR AISHA BUHARI DA DALIBI AMINU: Ko Talakan Arewa Zai yi Karatu a Kan Soyayyar Sa ga Buhari, Daga AA Ilallah

    Gudun za a yi min auren-wuri ya sa na shiga aikin soja – Buhari

    NDLEA ta kama hodar ibilis da wasu haramtattun kwayoyi da aka shigo da su Najeriya daga Brazil da Canada

    NDLEA ta kama hodar ibilis da wasu haramtattun kwayoyi da aka shigo da su Najeriya daga Brazil da Canada

    2019: Kungiyar Dattawan Arewa za ta yi taron makomar siyasar yankin

    Yanzu Tanko Yakasai ba tsohon ɗan siyasa ba ne, tsohon da keman agaji ne kawai – Fadar Shugaban Ƙasa

    Mun kammala duk shirye-shirye kan babban zaɓen 2023, inji INEC da ‘yan sanda

    Mun kammala duk shirye-shirye kan babban zaɓen 2023, inji INEC da ‘yan sanda

    Rundunar ‘yan sanda Katsina ta kwato rokokin da manyan bidigogi sama 100 daga ‘yan bindiga a 2021 – Gambo

    TARON KAZAURE: Ƴan sanda sun fara farautan ɗan daban da ya luma wa ɗan APC wuka a ciki ya arce zuwa Kano

    CUTAR DIPHTHERIA: Kano ce a gaba, mutum 123 sun rasu, 38  na kwance a asibiti

    CUTAR DIPHTHERIA: Kano ce a gaba, mutum 123 sun rasu, 38 na kwance a asibiti

    2023: INEC za ta fara raba Katin Rajistar Zaɓe ran 12 ga Disamba

    RABA KATIN ZAƁE: INEC ta gargaɗi ma’aikatan ta kada su kuskura su riƙa neman ‘na goro’ wurin raba katin zaɓe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Kotu ta yanke wasu ‘yan bindiga dake yin farfesu da kayan cikin mutane hukuncin mutuwa ta hanyar rataya

    HATTARA JAMA’A: Ana yaɗa labarun Ƙarya akan Tinubu

    HATTARA JAMA’A: Ana yaɗa labarun Ƙarya akan Tinubu

    RIGIMAR AISHA BUHARI DA DALIBI AMINU: Ko Talakan Arewa Zai yi Karatu a Kan Soyayyar Sa ga Buhari, Daga AA Ilallah

    Gudun za a yi min auren-wuri ya sa na shiga aikin soja – Buhari

    NDLEA ta kama hodar ibilis da wasu haramtattun kwayoyi da aka shigo da su Najeriya daga Brazil da Canada

    NDLEA ta kama hodar ibilis da wasu haramtattun kwayoyi da aka shigo da su Najeriya daga Brazil da Canada

    2019: Kungiyar Dattawan Arewa za ta yi taron makomar siyasar yankin

    Yanzu Tanko Yakasai ba tsohon ɗan siyasa ba ne, tsohon da keman agaji ne kawai – Fadar Shugaban Ƙasa

    Mun kammala duk shirye-shirye kan babban zaɓen 2023, inji INEC da ‘yan sanda

    Mun kammala duk shirye-shirye kan babban zaɓen 2023, inji INEC da ‘yan sanda

    Rundunar ‘yan sanda Katsina ta kwato rokokin da manyan bidigogi sama 100 daga ‘yan bindiga a 2021 – Gambo

    TARON KAZAURE: Ƴan sanda sun fara farautan ɗan daban da ya luma wa ɗan APC wuka a ciki ya arce zuwa Kano

    CUTAR DIPHTHERIA: Kano ce a gaba, mutum 123 sun rasu, 38  na kwance a asibiti

    CUTAR DIPHTHERIA: Kano ce a gaba, mutum 123 sun rasu, 38 na kwance a asibiti

    2023: INEC za ta fara raba Katin Rajistar Zaɓe ran 12 ga Disamba

    RABA KATIN ZAƁE: INEC ta gargaɗi ma’aikatan ta kada su kuskura su riƙa neman ‘na goro’ wurin raba katin zaɓe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

KISAN HAKIMI A NEJA: ‘Yan sanda sun kama mutum 14

Aisha YusufubyAisha Yusufu
January 23, 2023
in Labarai daga Jihohi
0
An danƙara wa ‘yan sanda naira biliyan huɗu domin zuba fetur a motocin sintiri

Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta kama wasu mutane 14 da ake zargi da hannu a kisar hakimin Lambata dake karamar hukumar Gawun Babangida a jihar.

Hakimin Lambata Mohammed Abdulsafur ya rasu a asibiti a cikin makon jiya a dalilin raunin da ya ji bayan wasu matasa sun bi shi har gida sun lakada masa dukan tsiya.

Kakakin rundunar Wasiu Abiodun ya ce ‘yan sanda sun kama wadannan mutane ne a binciken gid-gida da suka yi.

Ya ce wadanda rundunar ta kama sun hada da Umar Ilyasu Sarki, mai shekaru 37, Musa M. Musa Mai shekaru 47, Yakubu Bissala Dan shekaru 23, Hussaini Mohammed dan shekaru 18, Usman Habibu mai shekaru 40 da Ibrahim Umar mai shekaru 45.

Saura sun hada da Ismaila Mohammed mai shekaru 38, Ademola Okunola mai shekaru 51, Ilyasu Dantani dan shekaru 28, Yakubu Mohammed dan shekara 35, Yusuf Sarki mai shekaru 49, Atiku Mohammed dan shekara 21, Adamu Yusuf mai shekaru 46 da Bashir Moh’d dan shekara 27.

Mutanen sun bayyana wa jami’an tsaro cewa dama can akwai rashin jituwa tsakanin hakimin Lambata da Umar Ilyasu Sarki inda yake cewa sauran dakatai 37 dake karamar hukumar na goyan bayan sa ne ba shi hakimin ba.

Sun kuma ce baya ga su akwai wasu mutane da suke aikata mummunar abin tare da basu shiga hannu ba.

Wadannan mutane sun hada da Umar Sarki, Dauda Umar Sarki, Abdulkarim Dantani, Zubairu Moh’d, Zayanu Ladan da Jibril Garba.

Abiodun ya ce rundunar ta fara gudanar da bincike domin kamo wadannan mutane.

Tags: AbujaAishaHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Gwamnatin Katsina ta fatattaki wani basarake da ke da alaƙa da ƴan bindigan da suka addabi jihar

Next Post

CBN ba zai kara wa’adin 31 ga Janairu ba, duk wanda bai canja kudin sa ba, ya yi hasara – Emefiele

Next Post
Ku garzaya rassan CBN ku karɓi sabbin takardun naira, suna nan jibge – CBN ga Bankuna

CBN ba zai kara wa'adin 31 ga Janairu ba, duk wanda bai canja kudin sa ba, ya yi hasara - Emefiele

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Kotu ta yanke wa barawon dabino hukuncin bulala a Kano
  • Mun gama shiri tsaf domin yi wa Buhari kyakkyawar tarbar a Kano – Ganduje
  • Kotu ta yanke wasu ‘yan bindiga dake yin farfesu da kayan cikin mutane hukuncin mutuwa ta hanyar rataya
  • TINUBU A ZAMFARA: Ƙaunar da na ke wa Buhari ba mai yankewa ba ce, har bayan saukar sa daga mulki
  • WA’ADIN TSOFFIN KUƊI: Ƙara kwanaki 10 bai hana bankuna yi wa CBN guna-gunin ƙarancin sabbin takardun naira ba

Abinda masu karatu ke fadi

  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci
  • porn on SUN YI TUTSU: Majalisar Dattawa ta ƙi ƙara yi wa Dokar Zaɓe Kwaskwarima, kamar yadda Buhari ya nemi su yi
  • fins radio on Babu wata shiri na mai da Najeriya kasar Musulunci – Inji Lai Mohammed

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.