• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Abdulrasheed Bawa ya farfado kuma yana nan cikin koshin lafiya – Hukumar EFCC

    Kotu ta bada umarnin a garƙame Shugaban EFCC, Bawa a kurkuku

    Ɗan gidogar kwangila ya yi barazanar kashe wakilin PREMIUM TIMES, saboda ya  fallasa amaja a gine-ginen da ya yi wa gwamnati

    HATTARA MASOYA: Ƴan sanda sun cafke matashin da ya ɗirka wa saurayin ƙanwarsa bindiga saboda ya raba su sun ki

    ƊAN TAKARA MUSULMI, MATAIMAKI MUSULMI: Ka iya wa bakin ka tunda wuri- Gargaɗin Ganduje ga Babachir

    ƘAƘUDUBAR CANJIN KUƊI: Emefiele ya ƙirƙiro wannan jangwangwama saboda haushin bai samu takarar shugaban ƙasa a APC ba – Ganduje

    Amurka ba ta hana Tinubu shiga ƙasar ba, zai bi ta Landan ya zarce can ƙasar – Orji Kalu

    TINUBU A KAN SIKELIN 2023: Kada fa Asiwaju ya yi riginginen kunkuru a kan hanyar shiga Villa

    Ni da kai na zan zaɓi wanda zai gaje ni, goyon bayan ku kawai nake bukata – Buhari ga Gwamnoni

    BAYANIN BUHARI GA GUNGUN GWAMNONIN APC: ‘Ba zan yi wa zaɓen 2023 katsalandan ba’

    Jami’ar Al-Qalam na bin gwamnatin Kano bashin Naira miliyan 38 kuɗin karatun dalibai ƴan asalin jihar

    Jami’ar Al-Qalam na bin gwamnatin Kano bashin Naira miliyan 38 kuɗin karatun dalibai ƴan asalin jihar

    An damke faston da ya rika yin lalata da yar’ aikin sa na tsawon shekara biyar a Kaduna

    Kotu ta yanke wa Habila da Joy hukuncin zaman kurkuku bayan kama su da laifin satar N700,000

    court

    Mijin kanwar matata ya gudu ya bar matarsa a kauye cikin wahala babu kula – Mustapha a kotu

    APC ta yi matuƙar murna, jin cewa Buhari zai taya Tinubu kamfen a jihohi 10

    Gazawar gwamnatin Buhari ta su ce can, kada a rika dora wa su Tinubu laifi, babu ruwan su – Tsohon Ministan Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Abdulrasheed Bawa ya farfado kuma yana nan cikin koshin lafiya – Hukumar EFCC

    Kotu ta bada umarnin a garƙame Shugaban EFCC, Bawa a kurkuku

    Ɗan gidogar kwangila ya yi barazanar kashe wakilin PREMIUM TIMES, saboda ya  fallasa amaja a gine-ginen da ya yi wa gwamnati

    HATTARA MASOYA: Ƴan sanda sun cafke matashin da ya ɗirka wa saurayin ƙanwarsa bindiga saboda ya raba su sun ki

    ƊAN TAKARA MUSULMI, MATAIMAKI MUSULMI: Ka iya wa bakin ka tunda wuri- Gargaɗin Ganduje ga Babachir

    ƘAƘUDUBAR CANJIN KUƊI: Emefiele ya ƙirƙiro wannan jangwangwama saboda haushin bai samu takarar shugaban ƙasa a APC ba – Ganduje

    Amurka ba ta hana Tinubu shiga ƙasar ba, zai bi ta Landan ya zarce can ƙasar – Orji Kalu

    TINUBU A KAN SIKELIN 2023: Kada fa Asiwaju ya yi riginginen kunkuru a kan hanyar shiga Villa

    Ni da kai na zan zaɓi wanda zai gaje ni, goyon bayan ku kawai nake bukata – Buhari ga Gwamnoni

    BAYANIN BUHARI GA GUNGUN GWAMNONIN APC: ‘Ba zan yi wa zaɓen 2023 katsalandan ba’

    Jami’ar Al-Qalam na bin gwamnatin Kano bashin Naira miliyan 38 kuɗin karatun dalibai ƴan asalin jihar

    Jami’ar Al-Qalam na bin gwamnatin Kano bashin Naira miliyan 38 kuɗin karatun dalibai ƴan asalin jihar

    An damke faston da ya rika yin lalata da yar’ aikin sa na tsawon shekara biyar a Kaduna

    Kotu ta yanke wa Habila da Joy hukuncin zaman kurkuku bayan kama su da laifin satar N700,000

    court

    Mijin kanwar matata ya gudu ya bar matarsa a kauye cikin wahala babu kula – Mustapha a kotu

    APC ta yi matuƙar murna, jin cewa Buhari zai taya Tinubu kamfen a jihohi 10

    Gazawar gwamnatin Buhari ta su ce can, kada a rika dora wa su Tinubu laifi, babu ruwan su – Tsohon Ministan Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

TURUTSUTSUN YAWAN JAMA’A: Fetur ba zai iya yi wa Najeriya maganin yunwa ba, a rungumi sana’ar noma wurjanjan ita ce mafita – Obasanjo

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
December 5, 2022
in Babban Labari
0
Olusegun-Obasanjo

Olusegun-Obasanjo

Tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa a yanzu ciniki ko ribar ɗanyen mai da gas ɗin da Najeriya ke fitar ba za su iya riƙe Najeriya ba.

Dalilin haka ne tsohon shugaban ƙasar ya yi kira da a tashi haiƙan a bai wa harkar noma, musamman noman kasuwanci muhimmanci.

Obasanjo ya ce ‘yan Najeriya sun yi yawan da dogaro da kuɗin fetur ko gas ba zai fitar da ƙasar daga talauci, ƙuncin rayuwa har ta bunƙasa ba. Ya ce dole sai an tashi tsaye an bai wa harkar noma muhimmancin da za a maida shi hanyar samar wa ƙasar nan kuɗin shiga.

Da ya juyo kan zaɓen 2023, Obasanjo ya yi kira da kada a sa son zuciya wajen zaɓe, gudun kada a yi zaɓen-tumun-dare.

Tun farko da ya ke jawabi, Shugaban Ƙungiyar ta MUT, mai suna Orbee Ihagh, ya ce sun kawo wa Obasanjo ziyara domin su kwashi tubarraki a wurin sa a matsayin uba, uban ƙasa, jagora kuma dattijo mai hangen nesa, wanda ke kishin ƙabilar Tivi.

Obasanjo ya yi wannan batu ne a lokacin da ya karɓi baƙuncin wata ƙungiyar kishin ƙabilar Tivi, mai suna Mzough U Tiv (MUT), waɗanda su ka kai masa ziyara a gidan sa da ke Otta, Jihar Ogun a ranar Lahadi.

Ko a cikin 1999 ma sai da Obasanjo ya ce wajibi ne Najeriya ta rungumi harkar noma gadan-gadan, ta daina dogaro da kuɗin fetur da gas.

Shugaban Ƙabilar na Tivi, ya ce su na goyon bayan mulki ya koma kudu a zaɓen 2023, domin a riƙa yin adalci bisa tsarin karɓa-karɓa, yadda su ma ‘yan ƙabilar Tivi za su karɓi mulkin Najeriya a shekarar 2031.

Yawan Jama’a A Najeriya Sun Kai Yawan ‘Yan Ƙasashen Afrika 32:

Har yanzu dai babu takamaiman adadin ƙididdigar yawan ‘yan Najeriya, duk da dai ana ta ƙiyasin cewa an haura mutum miliyan 200.

Wata ƙididdigar yawan al’ummar ƙasashen Afirka wanda PREMIUM TIMES HAUSA ta yi, ya tabbatar da cewa adadin yawan ‘yan Najeriya sun kai adadin yawan jama’ar wasu ƙasashen Afrika 32, waɗanda su ka haɗa da:

Seychelles, Sao Tome, Cape Verde, Comoros Insland, Djibouti, Eswatini, Equatorial Guinea, Mauritious, Guinea-Bissau, Gabon da Gambiya.

Sauran ƙasashen sun haɗa da Lesotho, Botswana, Namibiya, Liberiya, Jamhuriyar Kongo, Mauritania, Afrika ta Tsakiya, Libya, Togo da Saliyo.

Sauran ƙasashen sun haɗa da Eritrea, Sudan ta Kudu, Burundi, Jamhuriyar Benin, Ruwanda, Guinea, Tunisiya, Chadi, Zimbabwe da Malawi.

Tags: AbujaCape VerdeComoros InslandDjiboutiEquatorial GuineaEswatiniGabonGuinea-BissauHausaLabaraiMauritiousNewsObasanjoPREMIUM TIMESSao TomeSeychelles
Previous Post

YAƘI DA ƁARAYIN GWAMNATI: Yadda Yar’Adua ya tsige Ribadu bayan Obasanjo ya jinjina wa ƙoƙarin da ya yi

Next Post

2023: Atiku ya ƙi yin alƙawarin tsayawa asibitocin Najeriya su riƙa duba shi

Next Post
RIKICIN KWANCE WA ATIKU ZANI A KASUWA: Rundunar PDP ɓangaren Wike sun nemi a tsige Ayu, Shugaban Jam’iyya

2023: Atiku ya ƙi yin alƙawarin tsayawa asibitocin Najeriya su riƙa duba shi

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • CUTAR DIPHTHERIA: Abubuwa 9 da ya kamata a sani game da cutar
  • GIRGIZAR KASA TA GIRGIZA DUNIYA: Ta ci rayukan mutum kusan 5,000 a Siriya da Turkiyya
  • INEC ta fara horas da ma’aikata 1,265,227, waɗanda za su yi aikin zaɓen 2023 – Okoye
  • Kotu ta bada umarnin a garƙame Shugaban EFCC, Bawa a kurkuku
  • DAINA AMFANI DA TSOFFIN KUƊI: Kotu ta umarci CBN kada ya wuce wa’adin 10 Ga Fabrairu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.