• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

MAMAYE YANKIN KOLMANI: Yadda ‘yan bindiga ke kisa, garkuwa da fatattakar mazauna kewayen yankin ɗanyen mai a Alƙareli

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
December 11, 2022
in Babban Labari
0
MAMAYE YANKIN KOLMANI: Yadda ‘yan bindiga ke kisa, garkuwa da fatattakar mazauna kewayen yankin ɗanyen mai a Alƙareli

Bayan komawar Shugaba Muhammadu Buhari fadar sa, tun bai gama hutun gajiya daga zuwa Bauchi wurin ƙaddamar da fara aikin haƙar ɗanyen mai a yankin Kolmani da ke Bauchi da Gombe ba, wasu baƙin ‘yan bindiga da ke ɗauke da zabga-zabgan bindigogi na zamani, har da samfurin tashi-gari-barde su ka kai harin fatattaka, kisa da garkuwa a kusa da inda Buhari ya buɗe cibiyar rijiyar fara aikin haƙar ɗanyen mai a cikin Ƙaramar Hukumar Alƙaleri.

Kisa, fatattaka da garkuwar da ake yi bakatatan a yankin da Gwamnatin Tarayya ta ce ta gano akwai ɗanyen mai a wurin, ya tilasta dubban mazauna ƙauyukan kewayen tserewa daga cikin Ƙaramar Hukumar Alƙaleri, Jihar Bauchi.

Wanda ya tsere da kyar na gudun kada a kashe shi, ko a yi garkuwa da shi.

Wasu baƙin ‘yan bindiga ne da ba a san daga inda su ke ba, su ka addabi mazauna garuruwa sama da 20 su na kai masu hare-hare a cikin ƙaramar hukumar.

Farmakin garkuwa har ya dangana da kusa da inda Buhari ya ƙaddamar da cibiyar fara aikin haƙar ɗanyen mai.

Jami’ai a ƙaramar hukumar sun shaida wa PREMIUM TIMES cewa aƙalla an kashe mutum 10, kuma a kullum ana damƙe mazauna yankin ana garkuwa da su. Dubban mutane kuma su na ta tserewa daga ƙauyukan su, zuwa cikin garin Alƙaleri har da wasu garuruwa cikin jihar Gombe, saboda tsira da rayukan su.

Sa’idu Jibrin, wanda shi ne Kansilan Mazaɓar Maimaɗi, ɗaya daga cikin mazaɓun da ‘yan bindigar ke kai wa matsin-lambar hare-hare, ya shaida wa wakilin mu cewa ‘yan bindigar na kai masu hare-hare da farmaki kai-tsaye, babu wani hoɓɓasan daƙile su da jami’an tsaro ke yi

“Yanzu a yankin mu garkuwa da mutane ana karɓar kuɗaɗe ya zama ruwan-dare. Cikin ƙasa da kwanaki 20, an yi garkuwa da mutum kimanin 30, an biya kuɗin fansa za su kai Naira miliyan 2. Kuma sun kashe aƙalla mutum zai kai 10.

“Yanzu yankin ya samu albarkatun ɗanyen mai, don haka mutane daga sassa daban-daban za su wo mana caa. Sai dai kuma babu wanda zai so zuwa ya zuba jarin sa sai fa idan akwai ƙwaƙƙwaran tsaro a yankin.

“Yan bindiga sun je har wurin da aka ƙaddamar da cibiyar fara aikin haƙar ɗanyen mai, su ka kama wani maigida, wanda gidan sa bai kai tazarar kilomita ɗaya daga wurin da Shugaba Muhammadu Buhari ya ƙaddamar da aikin haƙar ɗanyen mai ba.

“An kai wannan harin bayan Shugaban Ƙasa ya kai ziyarar fara aikin ya koma fadar sa. An kuma kwashi wasu mutum biyu a daidai wurin an arce da su.

“An kashe mutum a Mai-Arin Kudu, an yi garkuwa da matar sa. A Zadawa kuma sun kashe shugaban matasan ƙauyen. Mun dawo daga Gombe kenan, su ka bindige shi. Bayan ya mutu kuma su ka ƙara yi masa harbi bakwai, su ka tafi da mahaifiyar sa da ƙanuwar sa.

“A Mai-Arin Aware kuwa, sun kashe mahaifin wani yaro, kuma su ka tafi da yaron. A ƙauyen Garfatu kuma sun bindige shugaban ‘yan bijilante, su ka arce da ‘yar sa,” inji kansilan.

“Mazauna yankin sai tserewa su ke yi su na kwarara wasu garuruwa. Mazaunan na ganin lamarin na da nasaba da ɗanyen man da aka ce an gano a yankin, amma abin ba haka ba ne,” inji Jibrin.

Ya ce Ƙaramar Hukumar Alƙakeri ta yi iyaka da Yankari Dajin Gwamnati, wanda kusan babu dajin gwamnati a ƙasar nan da ya kai na Yankari faɗi da girma. Ya ce maharan a cikin dajin Yankari su ke a ɓoye.

“Waɗannan ‘yan bindiga fa baƙi ne, amma su na amfani da mutanen da ke cikin jama’a, su na gulmata masu abin da ke faruwa idan za su kai hare-haren su.

Fiye Da Mazauna Gidaje Dubu Ɗaya Ne ‘Yan Bindiga Su Ka Kora A Yankin Da Ɗanyen Mai A Bauchi:

Wannan yanki ya na da gundumar hakimai uku, wato Pali, Gwana da Duguri. Kiwane basaraken kuwa ya na ƙarƙashin Ƙaramar Hukumar Alƙaleri ne.

To filin da aka ce ɗanyen man fetur ya ke, ya na ƙarƙashin yankin Pali ne. Amma mazauna yankin na ta yin tururuwar barin wurin su na gudu zuwa cikin garin Alƙaleri, wasu na tserewa zuwa Musau, wasu kuma har cikin Jihar Gombe.

Wani mai riƙe da sarautar gargajiya wanda ya ce wa wakilin mu kada a ambaci sunan sa, ya ce aƙalla mutane daga cikin gidaje dubu ɗaya sun arce, saboda tsoron ta’addancin ‘yan bindiga.

Ya ce ƙauyukan da abin ya shafa a gundumar Pali, sun haɗa da Jada, Mai Arin Kudu, Dani, Kufa, Bubu, Papa, Kuturun Kuka, Tudun Wadan Jada, Zadawa da Bambu.

Ya ce lamarin ya ritsa da garuruwa irin su Gachiri, Maimaɗi, Shugu, Garfatu, Mai Arin Arewa, Dakai, Maso Kano, Kwanan Kuka, Yola da Bakin Ruwa.

A gundumar Gwana kuwa, lamarin ya shafi garuruwan Mansur, Baladde, Masaga, Gurabayi, Diji, Bunga, Gwanan Dutse, Sabon Garin Bagobiri, Garin Bano, Jamari, Garin Juba.

Ya ce akwai kuma Kwalkwal, Sankali, Alƙali Sule, Kargo, Digare, Gobirawa da Yalo.

Hare-hare A Yankin Ɗanyen Man Bauchi: ‘Yadda Jami’an Tsaron Ke Karɓe Wa Masu Hijira Kuɗaɗen Su – Wani Basarake:

Wannan basaraken ya bayyana wa wakilin mu takaici da damuwar sa, dangane da jami’an tsaro ke kuɗancewa ta hanyar karɓar kuɗaɗe daga masu gudun hijirar da ke tserewa daga yankin da aka ce an gano ɗanyen mai. Waɗannan jami’an tsaro, su ne masu tsaron shingayen kan titi a wurare daban-daban.

Ya ce masu tserewa zuwa Gombe sai sun bi ta aƙalla shingayen jami’an tsaro har wurare 10.

Ya ce a garin Futuk kaɗai akwai shingaye uku. Kuma aƙalla duk fasinjojin da ke cikin mota ɗaya, su na haɗa wa jami’an da ke kowane shinge Naira 10,000.

Yunƙurin Mamaye ‘Yankin Da Aka Gano Ɗanyen Mai: Lamarin Ya Fa Yi Muni Matuƙa – Ɗan Majalisar Tarayya na Alƙaleri/Kirfi

Honorabul Musa Mohammed ya ce tabbas lamarin ya yi muni sosai. Amma ana ta ƙoƙarin ganin an magance matsalar.

Ya ce a matsayin sa na Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar yankin, ya kai rahoton ga gwamnati domin a ɗauki mataki.

Ya ce idan jami’an tsaro su ka haɗu daga ɓangaren Bauchi da Filato, za a iya shawo kan lamarin.

Tags: .AbujaBauchiGombeHausaKolmaniLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

CIN HANCI DA RASHAWA: Imanin ‘Yan Nigeria da Cin-Hanci da Yaki-Halal, Yaki-Haram Ke Kawo Tasgaro, Daga Ahmed Ilallah

Next Post

Abubuwa 8 da ke sa siraran mata tsiwa da kaɗifiri

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Majalisar dokokin Jihar Kaduna ta amince da dokar sai ma’aurata sun yi gwaji kafin suyi aure a jihar

Abubuwa 8 da ke sa siraran mata tsiwa da kaɗifiri

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ganduje ya bar wa Kano bashin Naira biliyan 241, Abba ya ce zai bi ya gano hanyoyin da aka ciwo bashin
  • Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare
  • JAWABIN BANKWANA: Ba a taɓa gwagwagwar zaɓen shugaban ƙasa kamar na 2023 ba – Buhari
  • JIGAWA A HANNUN BADARU: Yadda shekaru takwas na mulkin APC ya kasa rage katutun talauci da fatara
  • BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.