• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Harin jirgin Kasa, Fara Hako Danyen Mai da wasu muhimman abubuwa 11 da suka auku a yankin Arewa a 2022

Mohammed LerebyMohammed Lere
December 30, 2022
in Babban Labari
0
Harin jirgin Kasa, Fara Hako Danyen Mai da wasu muhimman abubuwa 11 da suka auku a yankin Arewa a 2022

‘Yan Arewacin Najeriya ta fuskanci wasu al’amurori da muhimmai da suka auku a cikin shekarar 2022, wand aba za a taba mantawa da sub a a tarihin yankin da suka hada da harin da yan bindiga suka kaiwa jirgin kasan Abuja-Kaduna da kuma gano danyen mai da aka yi a yankin Gombe da Bauchi.

1. Harin da ‘Yan Ta’adda suka kai wa jirgin kasan Abuja-Kaduna

‘Yan ta’adda sun rika cin karen ba babbaka a yankin Arewacin Najeriya a cikin shekarar 2022. Baya ga sace mutane da suka rika yi suna karbar kudaden fansa, ‘Yan Ta’adda a shekarar 2022 sun kaiwa wa jirgin kasan Abuja-Kaduna a cikin watan Maris. ‘Yan ta’addan sun saka nakiya a layin dogon. Bayan ta fashe jirgin kuma ya tsaya cak sai suka shiga cika suka kashe wasu sannan suka sace mutum akalla 60.

Da yawa daga cikin fasinjojin da aka tafi dasu sun shafe watanni tsare. Wasu da aka sako kuma kafin a sake su sai da aka rika biyan kudin fansa masu yawan gaske.

2. Yadda reshe ya juye da Tukur Mamu, mai yin sulhu da ‘yan Ta’adda

Tukur Mamu wanda shine mawallafin jaridar Desert Herald ya afka cikin tsaka mai wuya bayan an damke shi a kasar Masar a hanyar sa ta zuwa Saudi Arabiya tare da mai dakin sa . Jami’an tsaro na sirri (SSS) sun ce sun tsare Mamu ne domin ya amsa tambayoyi game da wasu abubuwa na sirri da ka samu a gidan sa. Mamu bai amsa laifi ba inda daga baya aka janye zarge-zargen da ake tuhumar sa akai.

3. Danyen Mai a Arewa

Shugaba Muhammadu Buhari ya ƙaddamar da aikin fara haƙo ɗanyen mai a Kolmani, yankin da ke jihohin Bauchi da Gombe.

Wannan wani tarihi ne mai tabbatar da samun ɗanyen mai a Arewa, bayan shafe shekaru ana ta fafutikar aikin nema.

Cikin watan Oktoba, 2019 ne NNPL ta tabbatar da cewa an gano akwai ɗanyen mai da gas a ƙarƙashin ƙasar yankin Kolmani, kuma mai tarin yawan gaske.

Wurin wanda ke da faɗin gaske, ya shafi yankin Upper Benue Basin har zuwa Gongola Basin.

Kamfanin Sterling Global Oil, NNDC da NNPCL ne za su yi aikin haƙo ɗanyen man a Yankin Kolmani Oil and Gas Field.
Da ya ke ƙaddamar da fara haƙar ɗanyen man a Bauchi, Buhari ya ce aƙalla akwai ɗanyen mai a yankin fiye da ganga biliyan 1, kuma akwai gas zai kai cubic biliyan 500.

4. Nada Kasurgumin Dan Ta’adda sarauta a Zamfara

Masarautar ‘Yandoton Daji na ɗaya daga cikin sabbin masarautu biyu da Gwamnatin Zamfara ta ƙirƙiro cikin watan Mayu. An ciri masarautar daga Masarautar Tsafe. Aliyu Marafa ne aka naɗa Sarkin ‘Yandoton Daji.

An amince a naɗa wa gogarma Aleru sarautar Sarkin Fulanin ‘Yandoton Daji tsakanin su dattawan masarautar da kuma amincewar shi Aleru ɗin.
Wannan nadi da aka yi ya jawo cecekuce a tsakanin mutanenn Najeriya da ya kai ga saida gwamnatin jihar ta dakatar da baraken da ya nada Aleru sarauta a masarautar.

5. Ambaliyar Ruwa

A cikin wannan shekara an yi fama da ambaliyar ruwa a yankin Arewa. Jihohi kamar su Jigawa, Bauchi, Kano, Kaduna, Yobe da sauran yankuna da dama sun yi fama da matsalar ambaliya. An rasa rayuka masu yawan gaske sannan kuma dubban mutane sun rasa matsugunan su.

6. Kisar Deborah a Sokoto

A cikin wannan shekara an samu tashin hankali a Jihar Sokoto inda matasan makarantar koyon aikin malunta na Shehu Shagari dake Sokoto suka yi wa wata dalibar makaranta dukar mutuwa. An kashe Deborah ne kan wasu kalaman batanci da ta yi ga manzon Allah SAW.

Kafin hukuma su saka baki, an kashe ta. Hakan ya sa gwamnati ta rufe makarantar sannan kuma aka ja kunnen matasa kan saurin daukan doka a hannun su.

7. Rasuwa da aka yiyyi

A cikin shekarar 2022 yankin Arewa ta yi rashin wasu manyan mutane daga yankin, kama daga malamai, zuwa dattawan arziki da sarakai.

Cikin su akwai jikan marigayi Sardaunan Sokoto Hassan Danbaba, wanda ya rasu a watan Faburairu. Haka kuma a cikin watan Disamba da muke ciki Sarkin Sudan na Wurno, Abubakar Malami ya rasu.

Daga jihar Kano kuma akwai fitaccen dan siyasa Bashir Tofa, shima da Allah yayi wa rasuwa. Sannan kuma akwai babban Malami Sheikh Ahmad Bamba wanda shima ya rasu a cikin wannan shekara ne.

8. Tsige mataimakin gwamnan Zamfara

A cikin wannan shekara ne aka tsige mataimakin gwamna jihar Zamfara, Mahdi Ali Gusau. Majalisar jihar Zamfara ce ta tsige shi. Sai dai kuma tsigewar na da nasaba ne da kin sauya sheka daga PDP zuwa jam’iyyar APC da yaki yi bayan gwamnan sa Bello Matwalle ya sauya sheka.

9. Badakalar Dan Sanda Abba Kyari

A cikin shekarar 2022 aka samu fitaccen dan sanda Abba Kyari da hannu dumu-dumu a harkarlar safarar muggan kwayoyi da suka hada da hodar Ibilis. Tuni aka mika shi ga hukumar NDLEA domin ci gaba da binciken sa. A cikin laifukan da ake tuhumar sa da su harda alaka da yake da shi da fitaccen dan yaurar nan HushPuppi da yanzu haka ke tsare a kurkukun Amurka.

10. Akanta Janar Ahmed Idris

Harkallar biliyoyin kudi da aka samu tsohon Akanta janar din Kasa Ahmed Idris na da hannu dumu-dumu a ciki. An zarge shi da handame sama da naira Biliyan 100 wanda ya dumbuza daga baitil malin gwamnatin tarayya.

11. Dambarwar Dangote da Yahaya Bello

A cikin wannan shekara ne hamshakin Attajiri Aliko Dangote ya saka kafar wando daya da gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello. Yahaya Bello yayi barazanar kwace kamfanin Siminti na Obajana mallakin Dangote. Gwamnatin Kogi ta zargi Dangote da kauce wa biyan harajin jihar da kuma mallakan wannan wuri da ya gina kamfanin ba tare da an bi ka’ida ba.

12. Arangamar Malaman Kano, Ganduje da Sheikh Abduljabar Kabara

A cikin wannan shekara an yi ta kai ruwa rana da sheikh Abduljabbar Kabara a garin Kano, inda malamai suka zarge shi da yin batanci ga annabi SAW. An kai shi Kotu kuma a cikin Disamba kotun musulunci ta yanke mishi hukuncin kisa. Kafin a yanke wannan hukunci gwamnatin Kano ta dakatar dashi daga karatu sannan kuma ta rufe makarantun sa da masallacin sa.

Tags: AbujaAmbaliayr RuwaBambaDanyen MaiDeborahNajeriyaNewsPREMIUM TIMESSokotoZamfara
Previous Post

RANAR ZAƁEN 2023: Tun kafin rana ta take tsaka Atiku zai lashe zaɓe – Rundunar kamfen ɗin Atiku

Next Post

Zan kawar da matsalar tsaro da tattalin arziki idan na zama gwamnan Katsina – Imran Jino na PRP

Mohammed Lere

Mohammed Lere

Next Post
Zan kawar da matsalar tsaro da tattalin arziki idan na zama gwamnan Katsina – Imran Jino na PRP

Zan kawar da matsalar tsaro da tattalin arziki idan na zama gwamnan Katsina - Imran Jino na PRP

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SHARI’AR ZABEN SHUGABAN ƘASA: Kotu ta karɓi sakamakon zaɓen jihohi 17 daga hannun Peter Obi domin tantance sahihancin su
  • TSAKANIN ATIKU DA KEYAMO: Keyamo ya ɗaukaka ƙarar hukuncin tarar Naira Miliyan 10 da Kotun Tarayya ta danƙara masa
  • KOTUN ZAƁEN SHUGABAN ƘASA TA ƊAU ZAFI: Yadda Atiku ya kaɗa hantar Tinubu, APC da INEC a zaman shari’ar ranar Laraba
  • Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai
  • Sanatoci 67 sun rattaba hannu Yari suke so, da karin wasu na nan tafe – Inji Abdul Ningi

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.