• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Abdulrasheed Bawa ya farfado kuma yana nan cikin koshin lafiya – Hukumar EFCC

    Kotu ta bada umarnin a garƙame Shugaban EFCC, Bawa a kurkuku

    Ɗan gidogar kwangila ya yi barazanar kashe wakilin PREMIUM TIMES, saboda ya  fallasa amaja a gine-ginen da ya yi wa gwamnati

    HATTARA MASOYA: Ƴan sanda sun cafke matashin da ya ɗirka wa saurayin ƙanwarsa bindiga saboda ya raba su sun ki

    ƊAN TAKARA MUSULMI, MATAIMAKI MUSULMI: Ka iya wa bakin ka tunda wuri- Gargaɗin Ganduje ga Babachir

    ƘAƘUDUBAR CANJIN KUƊI: Emefiele ya ƙirƙiro wannan jangwangwama saboda haushin bai samu takarar shugaban ƙasa a APC ba – Ganduje

    Amurka ba ta hana Tinubu shiga ƙasar ba, zai bi ta Landan ya zarce can ƙasar – Orji Kalu

    TINUBU A KAN SIKELIN 2023: Kada fa Asiwaju ya yi riginginen kunkuru a kan hanyar shiga Villa

    Ni da kai na zan zaɓi wanda zai gaje ni, goyon bayan ku kawai nake bukata – Buhari ga Gwamnoni

    BAYANIN BUHARI GA GUNGUN GWAMNONIN APC: ‘Ba zan yi wa zaɓen 2023 katsalandan ba’

    Jami’ar Al-Qalam na bin gwamnatin Kano bashin Naira miliyan 38 kuɗin karatun dalibai ƴan asalin jihar

    Jami’ar Al-Qalam na bin gwamnatin Kano bashin Naira miliyan 38 kuɗin karatun dalibai ƴan asalin jihar

    An damke faston da ya rika yin lalata da yar’ aikin sa na tsawon shekara biyar a Kaduna

    Kotu ta yanke wa Habila da Joy hukuncin zaman kurkuku bayan kama su da laifin satar N700,000

    court

    Mijin kanwar matata ya gudu ya bar matarsa a kauye cikin wahala babu kula – Mustapha a kotu

    APC ta yi matuƙar murna, jin cewa Buhari zai taya Tinubu kamfen a jihohi 10

    Gazawar gwamnatin Buhari ta su ce can, kada a rika dora wa su Tinubu laifi, babu ruwan su – Tsohon Ministan Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Abdulrasheed Bawa ya farfado kuma yana nan cikin koshin lafiya – Hukumar EFCC

    Kotu ta bada umarnin a garƙame Shugaban EFCC, Bawa a kurkuku

    Ɗan gidogar kwangila ya yi barazanar kashe wakilin PREMIUM TIMES, saboda ya  fallasa amaja a gine-ginen da ya yi wa gwamnati

    HATTARA MASOYA: Ƴan sanda sun cafke matashin da ya ɗirka wa saurayin ƙanwarsa bindiga saboda ya raba su sun ki

    ƊAN TAKARA MUSULMI, MATAIMAKI MUSULMI: Ka iya wa bakin ka tunda wuri- Gargaɗin Ganduje ga Babachir

    ƘAƘUDUBAR CANJIN KUƊI: Emefiele ya ƙirƙiro wannan jangwangwama saboda haushin bai samu takarar shugaban ƙasa a APC ba – Ganduje

    Amurka ba ta hana Tinubu shiga ƙasar ba, zai bi ta Landan ya zarce can ƙasar – Orji Kalu

    TINUBU A KAN SIKELIN 2023: Kada fa Asiwaju ya yi riginginen kunkuru a kan hanyar shiga Villa

    Ni da kai na zan zaɓi wanda zai gaje ni, goyon bayan ku kawai nake bukata – Buhari ga Gwamnoni

    BAYANIN BUHARI GA GUNGUN GWAMNONIN APC: ‘Ba zan yi wa zaɓen 2023 katsalandan ba’

    Jami’ar Al-Qalam na bin gwamnatin Kano bashin Naira miliyan 38 kuɗin karatun dalibai ƴan asalin jihar

    Jami’ar Al-Qalam na bin gwamnatin Kano bashin Naira miliyan 38 kuɗin karatun dalibai ƴan asalin jihar

    An damke faston da ya rika yin lalata da yar’ aikin sa na tsawon shekara biyar a Kaduna

    Kotu ta yanke wa Habila da Joy hukuncin zaman kurkuku bayan kama su da laifin satar N700,000

    court

    Mijin kanwar matata ya gudu ya bar matarsa a kauye cikin wahala babu kula – Mustapha a kotu

    APC ta yi matuƙar murna, jin cewa Buhari zai taya Tinubu kamfen a jihohi 10

    Gazawar gwamnatin Buhari ta su ce can, kada a rika dora wa su Tinubu laifi, babu ruwan su – Tsohon Ministan Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

A KARON FARKO A TARIHI: Matan Jihar Abiya za su fara cin gadon iyaye da na mazajen su

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
December 1, 2022
in Labarai
0
TSIRAICI: Ƴan sanda sun fara binciken tambaɗar fitsara da wata ƴar makarantar Chrisland da abokanta suka yi

A karon farko a tarihi, Gwamantin Jihar Abiya ta kafa dokar raba gadon da mahaifi, mahaifiya ko mijin aure ya mutu ya bari tare da mata.

Gwamnan Jihar Abiya Okezie Ikpeazu ne ya bayyana cewa ya sanya wa dokar hannu, kamar yadda Kakakin Yaɗa Labaran Gwamna, mai suna Onuebuchi Ememanka ya bayyana a cikin wata sanarwa da ya raba wa manema labarai a ranar Laraba.

A ranar 16 Ga Nuwamba ne dai Majalisar Dokokin Jihar Abiya ta amince da dokar, wadda tun farko ƙudiri ce wanda Kakakin Majalisar Abiya, Chinedu Orji ya gabatar, kuma aka amince ta zama doka.

Gwamna Ikpeazu ya ce lokaci ya yi da za a daina nuna bambanci tsakanin mace da namiji, kuma gwamnatin sa ba za ta maida mata a matsayin jinsin da ke ƙasa da maza ba.

Ikpeazu ya buƙaci a yi watsi da tsohuwar al’adar tauye wa mata haƙƙi, a riƙa ba su duk wani haƙƙin da ya wajaba a riƙa ba su.

Idan ba a manta ba, cikin 2020 ne Kotun Ƙolin Najeriya ta haramta hana mata cin gadon da iyayen su ko mazan su su ka mutu su ka bari.

Kotun Ƙoli ta bayyana cewa ƙabilun da ke hana mata cin gadon iyaye ko mazan su, sun take Doka Sashe na 42(1) (a) da (2) na Kundin Dokokin Najeriya na 1999.

Gwamna Ikpeazu ya kuma jinjina wa Kakakin Majalisar Abiya, dangane da kawo wannan ƙudiri da ya yi a majalisa, har aka amince da shi ya zama doka.

A Najeriya akwai ƙabilu da dama waɗanda ba su raba gado da mata.

Musulunci dai ya wajibta raba gado da mata fiye da shekaru 1,400 da su ka gabata.

Tags: AbiyaHausaLabaraiPREMIUM TIMES
Previous Post

Za A Kore Ni Daga APC A Kano, Idan Wasikar Ta Zo, Zan Maida Martani da Hujja, Daga Bashir Ahmad

Next Post

ATIKU A ONDO: ‘Kada Allah ya ƙara maimaita irin mulkin APC bayan 2023’

Next Post
ATIKU A ONDO: ‘Kada Allah ya ƙara maimaita irin mulkin APC bayan 2023’

ATIKU A ONDO: 'Kada Allah ya ƙara maimaita irin mulkin APC bayan 2023'

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • CUTAR DIPHTHERIA: Abubuwa 9 da ya kamata a sani game da cutar
  • GIRGIZAR KASA TA GIRGIZA DUNIYA: Ta ci rayukan mutum kusan 5,000 a Siriya da Turkiyya
  • INEC ta fara horas da ma’aikata 1,265,227, waɗanda za su yi aikin zaɓen 2023 – Okoye
  • Kotu ta bada umarnin a garƙame Shugaban EFCC, Bawa a kurkuku
  • DAINA AMFANI DA TSOFFIN KUƊI: Kotu ta umarci CBN kada ya wuce wa’adin 10 Ga Fabrairu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.